ALLAH yakunyata kumayarusa dukmasu muguwar magana akan iyayen manzon ALLAH. Manzon ALLAH yafikarfin ace iyayensa nawani mugunguri. Shegun malamannan masucida addini, sai ALLAH yawulakantaku adduniyannan kowaya ganku in ALLAH yarda, yan,iska marasa mutumci, karnuka.
Akramakallahu kiyi haquri maiyan nan fah basuwa Allah San nan Basu tsoron Allah Kuma Basa tunane Kuma adalci Dakake Magana basayi masu kudi Dakake Magana Suma tursasu ake saboda sunje kamfani susiya datsada To Koma kasiya Dan sauqi kagaya mini inba ajaharka kasiyaba nawa zaadaukamaka shi zuwa Inda kake San nan Tashin hankali wane iri Ake tsoro Wanda baaganiba Amma Qila baa qauye Zamfara kakeba Ko Sokoto shine yas
Don Allah a rika girmama Quran Har wajan rikeshi saboda Qurani maganar Allah ne girmama shi girmama Allah ne rashin girmama shi kuwa rashin girmama Allah ne !
Don Allah a rika girmama Quran Har wajan rikeshi saboda shi Qurani maganar Allah ne girmama shi girmama Allah ne rashin girmama shi kuwa rashin girmama Allah ne!.
Kai kam ai jahiline fitik ba'a bukatan yin mubahala da kai tunda kaihalakakkene, kana meman Wanda zaku halaka tare, in ba shiba wa zai tsaya yana jayayya da wanda yace ba batun aya ba hadisi ake yi ba, to in ba hakaba kaga bama batun addinin musulunci akeyi ba kenan tunda ba aya ba hadisi. Allah ya wadaran ka jahili.
@@aboubacarhaaboubacarhassan2688 Kai bakama San manzon Allah ya Fadi hakaba to kaga kaima ka zama Dan uwan dayan kenan, dan uwa matsalarku fa ta jahilcine da rashin tauhidi da rashin sanin waye Allah, shine babbar matsalarku wallahi Kuma Babu Wanda zai iya magancemuku wannan ciwon sai karatu, don Allah ku koma kuyi karatu ku dai na zage zage Wanda ba dalili, ni tausayinku Nike yi don wallahi duk wannan zage zage dakukeyi shi manzon Allahn fa da sahabbansa kuke zagi fa, saboda mu da kuke ganin cewa wai mu muka sa iyayen manzon Allah a wuta harma kuke tsine mana, bafa mu muka fada ba shi manzon Allahn da kanshi shi ya fada mu kawai mun karantane mun dauka llmantar da mutane ne don su sani Kuma su San girman Allah Kuma su yarda Allah shine buwayi gagara misali Mai yin yadda yaso a lokacin da yakeso, ba kuma sai lalle yayi maka dadi ba. Wannan hargowar da kunfan baki da kukeyi da sunnan wai kishin iyayen manzon Allah,duk jahilcine don Allah ku koma makaranta, wallahi alamarinku akwai ban tausayi. Daga karshe Allah ya rabamu da miyagun malamai marasa kan gado domin su suka kaiku suka baro amma ku dayike jahilai ne ku Kuna ganin sune malamai na kwarai Allah ya sauwake. DUK sonka da iyayen manzon Allah SAW ai baka kai shi kanshi ba. Abinda ya kamata kayi laakari sashi kenan, Allah yasa ku gane.
Assalamu alaikum allah yakarawa Malam lafiya takara tabbatar da malam akan tafarkin ahlulkisaii da maulana hujjatul Islam Sayyid sharip al'alawi sako daga Usman naseedee aljabbari alkadiree
Macha Allah muna godiya ya sidi Allah ya Kara lafiya muna fahimta munji dadi karatu Allah ya Kara kusanci ga chugaba annabi s.a.w Walahi najidadi amsa tambayoyinan..
Macha Allah muna godiya ya sidi Muna fahimta da karatun alhamdu lilahi To mu mun karatu Akan sahabai guda uku abubacar Umar Osman akace inbasu kakache sayada fatima ba to su sukasa hanu kakache ta to Kuma malamai dama sunce doli asosu munyi tambaya akace bugu na sayada fatima ance bai tabata ba tunda Umar sahabin annabi s.a.w Kuma abokin imamu ali ne to taya yi haka ance duka Wanda ya kisu dan wutane to muda mukayi tambaya dumumuwan bayane mu bamusan abinda akayi abayaba yace indai inason ahlul beyti in barsu kwai
Macha Allah Macha Allah ya sidi mun gode sosai karatu Yana dadi Allah ya Kara ma annabi s.a.w daraja ameen Agaiche da babamu Maulana sidi chareef al alawiy Allah ya Kara masa yarda da alfarma chugaban gaba dan a,inmatu tahira Ya sidi ga wata sallah nan yatake Da liman da mamu sallah a sahu guda kamar mutun 5 aslm.....❤❤
Masha Allah wllh sidi nima haka naji kamar kamin Allura ne. Hakika munji Dadi sosai Allah ya saka da Al-khairi Allah ya Kara bayyanar Mana da gaskiya dan isar sayyada khadeejatul kubra A.S
Ya maulana sidi Allah ya Kara kusanci ga chugaba s.a.w eh tambaya nike naji wani Yana cewa bai kamataba a zikiri ana bugun Kuma yace bai kamataba ana bge ana rawa Macha Allah ya sayadi Allah ya Kara yarda ameen