Kedai kishaga uku wlh kiyi asara wlh tirda wanan baki hali da wanan mumunar dabi'a iri taki kiyi asara wlh shegiya yar akuya alocida aka daura miki aure dashi tuwo gareki a ido shegiya munafuka mai lfyr dan maciji wada batasan darajar aure ba ai Allah yana ganiki dik abinda kikayi sanan a dik inda kike sanan maganar zina da kike ke ko kuya bakiji 😂 wai mai kashi a gidishi yana mai duwayi bai wanke a a shine bayaji dowayi nashi wai dowayi na wani yake ji to ina san kisani Allah yana jiki kuma yana ganiki sanan ita diuniya makaranta ce dik abinda muti yayi ko ya aikata sheri ko hairan to zai hadu da abishine ranar gobe kiyamar Allah saboda shi Allah bai zalitar bawansa sanan Yakamata kisani wlh kiji tsoran Allah ki giyara halayanki domin idan ba hakaba to diuniya zaya kaikine kawai ta baroki Domin koba mutuwa akwai tsufah sanan dik wanda kika yiwa sheri ko kazafi ko ci mutumci ko zanba ciki amici to Allah yana gani sanan bazai barkina domin shidi mai sakaya ne sanan dikani mu zamu komawa ga Allah da ni dake dashi dasu dik zamu komawa ga Allah sanan kowa zai girbi irin da yashil ya Ubangiji Allah kayimini maiqau kasa mufi qarfi zuciyarmu abinda bamu iyawa na alkairi Ubangiji Allah ka iyamuna abinda muke wanda bana dai daiba Ubangiji Allah kasa mugiyara Allah Ubangiji ka rabamu da jahilci da ciwan hasada ya Ubangiji talikai 🤲🤲
Adiza, ki daina gayyato irin wannan fasikin mara hangen gobensa da kasa fahimtar wane shi kuma a wani gari yake tabka wannan kazantar mara yanci. Garba dai gilline, faskiki ne, marokine, dan maulane, dan cin moriyane, mara kishin kansane, mara tunanin gobensane, mara tuna kimar ahalinsane, mara tsoron Allahne. To ai wannan ba mutum bane ko kadan. Ko shaidanma bazaiyi alfahari da kazantar Garba ba. #Tur!🤮