Assalamu Alaikum barka da yamma malama muna godiya da wannan shiri. Malama ina tambaya ne akan namiji may gori har kayan lapen da yamaki ya Zama Baki iya sakawa Ki sake aciki abinci Baki iya ci a gabansa bey yi gori ba. Malama ta ya Zan iya magance wannan lamarin.
Jazakillahu khairan mlm Allah yabamu ikon gyarawa bakidaya Allah kuma yakara basira gaskiya babu addinin dayakai addinin musulunci dadi Allah ya tabbatar da zukatanmu akan addinin musulunci da kuma sunnar annabi (s.a.w)
Assalamualaikum, jazakallahu khaira malama zuwairiya, inada dan korafi malama, dan Allah adinga jamana aya ko hadisi akan maganganunda kike saboda shi addini komai arubuce yake bawai kawai daga akeba, nagode Allah yasa aduba wannan korafin nawa