Jzkh bil khair malam wallahi magana ta dakai iri daya Alhamdulillah mukam ko bakomai mun musu barnar da basu taba zataba shine bakin cikin su 😂sukuwa da yardar Allah aljanna ce makomar su jahadi suke masha Allah ❤❤❤
Muna addua akan Allah Ya taimaki yan uwan mu a Falastine, Ya RabbalAlameen, Allah Ubangiji muna kara addua zuwa Ga gareKa, Ka wargaza Israel da masu goya musu baya ckn da wajen Nigeria, Aameen Ya Azeez, Ya Mujeeb, Ya Rahman Ya RabbalAlameen...
Amin Ya Hayyu Ya Qayyum,Allahumma A’izzal Islama Wal Muslim,Allah SWT Ya bawa Palestine nasara da Aminci.Allah Ya azurta wadannda Suka rasa rayukan su d shahada