Yan Tijjaniyya ku sani cewa Ibn Taymiyya bai kawo mana wani abu yace mu yi ba, kamar yadda Tijjani ya kawo muku. Ibn Taymiyya malami ne bamu ce waliyyi bane kuma idan yayi daidai muna tare da shi, idan yayi bata bama tare da shi. Idan kun isa, ku fadi abin da na fada cewa idan Tijjani yayi bata bakwa tare da shi. A nan zamu gane musuluncin gaskiya da na karya.
A gaskiya yan tijjaniyya basu san littafin su ba, saboda an boye musu abubuwan, yanzu zamani na cigaba ya zo, duk sun rikice, sai kame kame suke yi kawai.