Allah sarki Aminu Ala, dukkanin wakokinka waazi ne,hakika ga mai hankali sauraren kalaman wakokinka ilmi ne kuma shiriyane,Ubangiji Allah yakara basira da tsawon Rai Alfarmar Annabi da kura"ani
Dukan yabo da godiya Sun tabatta ga Allah S.W.T,tabbas wannan ba waka bace face Aika sako cikin Ilimi da hikima.Wallahi wannan waazi ne Wanda yataba kowa,bawani kawai talaka ko Mai kudi ba.yana Kara Nunni dacewa mutum yabi Allah da tsoronsa shine Kawai.Dukan wani abu ko dukiya zasu kare su bar mutum.ta Inda halin kirkine Kawai zai cici mutum.Allah yakara shiryar damu Baki Daya,kuma yabamu ikon gyara halayinmu.Ala Allah yakara maka hikima da daukaka.Hikima Taguwa..
Inde Hausa ce,a fassara ta yadda kowa zai fahimta,a nemi su Aminu Ladan(Alan waka). Duba da yadda yake yi mata hawan 'kawara. Alan waka ya yi fice wajen wakokin fadakarwa,musamman idan ya hangi abin da yake faruwa,ko ya shafi rayuwa talaka.
Na Dade ban Samu mawaki Mai saninn hanya mafi sauki na wajen Isar DA Sako kamar aminu Ala bah ,Dan wuyarta kasaurara ne Kasan kaima zaka iya dare sakonka ,bay an Aliyu akilu nidai sai Ala.