Ko wata kasa ana irin wannan, kawai an zuzuta na saudiyya ne saidda an sa nata ido dayawa....Amma dai ba daidai ba ne ah ko wata kasa ma....Allah shirya masu wannan zaluncin idan kuma basu shiryuwa Allah maganin su
Wlh na kalli film sai da zubar da kulla 😢 Amma kuma kamar ba akan qasar saudia akai ba kamar kasar kuwait Akayi me su ya kalli fassarar hausa sunan sa darasin Rayuwa. Fassarar sultan
Bankalli film dinba Amma anaazabtar da wasu musamman Yan kanfani Ni yanzuhaka a kasarnake dazama Kuma agidan aiki sedai akwai masutsoran Allah basa zaliltar Yan aikinsu kamardai mutanan gidan danakeyanzu wlh innacesunzalilceni Allah seyasaka musu
Nidai Smasco Raha nake to saudiya alhamdulilla Allah yasakamasuda alkairi kuwane allazi danachi amanu saudiya I love you ❤❤❤❤❤❤ Kar amanta da hima annabi Muhammad rasulillahi sallallahu aleihi wasalam salati astagafiralla subhanallahi wabihamdihi subhanallahil azim achahadu alla ilaha illallahu wa achahadu Anna Muhammad rasulillahi sallallahu aleihi wasalam astagafiralla
Aradu da gaskene wasu daga cikin Larabawa, suna bautar,wulakanta,har da kashewa maza da mata,masuyi masu aiki. Sai dai ba duka larabawa suke da wannan rashin Imaninba.
Mu Dai har gobe Muna alfahari da saudiya, tunda Allah ya ce amintatcen gari ne. Ba zamu yarda Duk wanni laifin da kake ta fadaba. A kasan Ku Nigeria ana fiye da haka
Ba laifi bane afadi kuskuren da wasu sukeyi acikinsu,musamman da niyar kawo gyara.Ammafa kusani wayanda sukayi film din sukuma bautar da Africans da sace duk ma'adanan da muke dashi suke.Karshe banda bakin zalinci na democratic da ake yimana,ta'addanci da sponsoring yan ta'adda suke kanyi. A adalce kamata yayi suyi film su nuna yadda suke kashewa,bautarwa,sache ma'adanai,kirkirar ta'addanci da daukar nauyinshi.Kafin su nuna kuskuren wasu daidaiku a Saudi Arabia.Yakamata mu maida hankali akan matsalar tsaro da take hanamu kwana a gidajenmu.Allah yakawo mana mufita.