Barrister Abba Hikima Fagge fitaccen Lauya ne mai zaman kansa da ke fafutukar kare haƙƙin talaka a Najeriya, kuma ɗaya daga cikin waɗanda suka assasa sabuwar tafiyar matasa. Ya amsa mana tambayoyi kan muhimman batutuwa da suka shafi siyasa da mulki a Najeriya musamman ma tafiyar matasa da suka ƙaddamar a baya-bayan nan. #news #trending #currentevents #politics #arewa
23 сен 2024