Na ji dadin ganin malamin da yake a fadake da halin da ake ciki. Wadansu malaman sai surutun da ba su san kansu ba ballantana su san al'umma. Allah ya saka da alheri.
جزاك اللهُ خيراً ya sheikh, Allah dai ya kyauta mu dai yanzu munga yadda Kasar Iran da Kuma Kasar Yemen su ke taimakawa Yan uwanmu falasdinawa ba mu ga yadda Saudiya da Egypt da Jordan da sauran Kasashen Musulmai su ke taimakawa Yan uwanmu falasdinawa ba.
Saudiya kasar yan kama karyane ba ruwansu da musulunci ku adini Iran da انصار الله في اليمن و حزب الله وحشد شعبي سعيهم مشكور Duli ne agude musu amma yan salafiyar iskanci na karya sai zanmba cikin aminci