Barkar ku da safiya munga kanane da'ile munga yayan baban nawara kuma munga yayan bocho saura dan uwan bistami da kuma jauro anma chi daga baya baya matar chi mukagani kukuma bakuda matan ne acikin chirin ko se agaba 😂😂😂
Hhhhhh kaga oga bosho karufawa kanka asiri wallahi idan ba haka kaima zasu tona naka asirin daga abubakar yahaya abban raudat daga madina kuhuta Lafiya
Hahahaha nidai Ina jiran naga shikuma mutumin yana nasa Dan uwa ko yar uwar zata zo koko Shima Matar ce. Da'ile nasan zakayi ramuwa Dole kaida baban nawara Don duk Wanda yaci yadi mage Sai ya amayar 🤣🤣🤣🤣 Up bosho 🙏
Sallam, Toh fa, ashe su baban nawara kuma aljihun bayane...hahaha.... Baba ja'ile nagayama sannu sannu bata hana zuwa... bosho kajira comment dina ranar da zamuga naka. Hahaha
Tofa aski yazo karchi Mouna n'a d'aile,da mhmdou baya baya da n'a ban nawara,saouran bisami da oga bocho ko dan uwar oga bocho da bindiga Zay zone dayake chi oga yayi Lamari dan boko Haram