Assalamu alaikum inama mai breketa family ftn alkairi nima yar Katsina ce amma inazsune a madinatul munauwara ubangiji Allah yakara tsaremana kai mai tausayin talakkawa ubangiji Allah yemaka sakayya dagidan aljannar Firdausi ce
Innalillah wa Inna ilahi raji'un. Ya ubangiji Ka kare mu daga mummunar kaddara ameen. Allah ya agaza mana ya Allah Ka tausaya mana cikin wannan lamarin Ameen.
wonderful my ordinary president and all the Brekete family members team, GOD Almighty well strength you and bless you more Amen, well done for the good work 👍❤️
Gaskiya rabon da nayi hawaye ,naji tausayi yakamani ,wlh. na dade sabida da irin wannan kasar da take cike da azzalumai.mu matasa yanzu.bamu.da wani future .Allah ya isa .Allah.ya isa .Allah ya isa 😢😭😿😂😹😢😭😿😂😹😢😭😿😂😹😢😭😿😂😹😢😭😿
Ashe Fulani Nan sunga azaba masu laifi daban wadanda ake hukuntasu daban anfara wannan abin tun kan Fulani akamasu a ajeye bindiga acemusu sace su Yan bindiga ansha gayawa aahana tun kan Fulani ance in masifa yafara baa san katishen shi ba da anhana kama ttun kan Fulani kama mara laifi da baazo ga hakaba
😭😭😭😭😭don Allah suk wanda iyayensa suke raye ye kokari yakyautata musu yatabbatar yasauke nauyin dake kanshi wlh bazaku san darajan su da mihimmancinsu ba se byn bbu su bbu inda zaayi kaji muryarsu blle kagansu kmr ni anan duk aanda ake mgn irin hk har agama ina kuka sbd ina tuno lkcn dana wa suna raye amma ynz bbu ko daya dagani se kannena. Ku kyautatawq iyayenku don Allah😭😭