Wlhi malam babar cuta ce mahaifiya ta tanada ita kuma tana wahalar da ita sosai saboda tunda ta fara ta bata taba sauka ba.amma insha Allah zamuyi mata wannan da kuka fada.mun gode Allah saka da alheri
As-salamou aleykoum wa rahmatoullahi wa barakâtouhou. Don Allah ko za a iya nuna mana foton tafasan doki? Shin in mutum na inda ba a samun dambu, ya zai yi?