Gaskiya tana ta halinta.daman sousouka sachi dake gouba soukabachi yaraba say gachi yane neman temakon ira.koungani dayake chiririta ne.yamanta da allah.wane moutoun yadda kajji koumya da kaskanchi da walakanchi haka souma wanda souka saka say soun gamou da koumyarsou in cha allah
Kouma gaskiya wannan malaman sounfi karfin abduljabbar ba sa anchibane saboda sou ilimin souke nema da karatou chikouma chiririta da fassara hadisay yadda yagga dama
Darul furqn, gaskiya kuji tsoron Allah, kun dauko tsohon maganan sa wadda tunda baya amma yanzu kuna nunawa kaman abayan anyi muqabalane Abduljbbar ya fito yake neman taimakon kasan iran. Tabbas Abduljbbar zindiqie, fasikine, kuma jahili ne, amma, gaskiya kuma wallahi haka kuke irin sa,
اتقوا الله ولا تكذبوا لعلكم تفلحون //kuji tsoron allah kudayna yada qarya d'à suna addini kuje kuyi kukan layfukanku ga allah bâ neman hayfarwa alummar annabi s.a.w d'à rudani bâ , allah yataymaki d'un mllman sunnah yakawo agaji ga musulman duk inda suke