Malam Mun Gode Da Wannan Irin Bayani Da Kuka Bayar. Allah Yaqara Muku Lafiya Da Yawan Kwana. Wannan Magana Mai Zurfi Da Kuka Bayar Kan Abinda Yasa Muka Iski Kanmu Cikin Wannan Hali, Ina Murnar Jinku Da Yadda Kuka Fada. Ni Ina Zawne Anan A America Shaikara da Shaikaru Wallahi Maganarku Ba Bisa Kawai Mutanen Mu A Arewacin Najeriya Kawai Bane. Yau Tabarbarewar Tarbiyyar Duk Fadin Duniya Ne Inda Musulmai Suke. Allah Ya Qara Muku Basira Da Kuma Ikon Fadakarwa. Nagode.
Assalamu Alaikum. Allah ya saka ma Malam da Jannatul firda'us. Allah yajikan mahaifa. Kaima malam Abdullahi Allah ya biyaka akan wannan dawainiyar da kake na saka wannan karatu ko yaushe. Mungode kwarai da gaske.