Kayy waiyazubillah yan uwa kuringa fadar alkairi ko kuyi shiru. Karku manta cewa hadiza Gabon da amal duk kaninsu musulmaine Dan haka babu yadda za'ayi gabon taringa dukan amal batare da wani daliliba. Pls mudaina zaginsu ko tsinemusu wannan ba daidaibane fatanmu shine Allah ya sasanta tsakaninsu amin.
Allah ya Baku nasara gara a tauna tsakuwa da aya taji tsoro ,ya kamata a hukunta Hadiza da masu hallaya iri NATA su koyi darasi ,ita waye da xata dauki hukunci a hannu ta ,koh shugaba kasa da kanshi da shawara jama,a aike yanke hukunci ,kowani mutum da baiwar da Allah ya mishi da kuma darajar da yake dashi, garama ta daena ruda kanta wlh
Su lauyoyin basa kare hakkin karya dokokin Allah ba .....tunda madigo Allah ne yaharamta......saikare Hakim Dan adam bayan Dan adamdin shiyakarya dokar Allah
Gaskiya cin zarafi bashi DA amfani kam Hadiza bata kyauta bah tabi zugan mutane DA rudin shaidan Wanda Koda Amal DA ita takeyi bazata hukunta ta ta haka bah saboda tana dukkansu musulmai ne kuma sana'ar Su Daya kai Allah dai ya kyauta faruwan na gabah kawai ayi dai yi hakuri please