Allah dai yabasu ikon fita daga wannan musibar ta sanin gaskiya da 6oyeta Muda muka gane Allah yabamu ikon yin aiki daita Allah yasa sufahimci darajar annabi da yan gidansa kowa yajeci aduniya da lahira amen 🤲🏻🤲🏻🤲🏻
Amincin Allah ya tabbata agareta faharinmu.wlh Manzon Allah S. A. W yana alfahari dakai wannan ya tabbata amafarkin wani ahlul baiti abokina anan Nager kuma yayi buchara kan gwagwar mayarka tanakan gaskiya
Walahi talahi bilahi duk wanda ya kashe sayid na husain jinin mazon Allah ,masoyin Allah baban babawan Allah,kafiri ne ba tawili,meyasa ba a son maganar ahalil bait,meyasa ake boyewa,shin akwai wasu mutane da suka kai darajar gidan manzon Allah s w a ,wanan almari ya faru duniya ta sani,ko dayake yan izala da salafawa duk abunda ya kaskanta mazon Allah ,ko ya rage mishi daraja shi ne abun yinsu masu batanci ga mahaifan manzon Allah s w a masu abun babu dadinji ga duk mai imani,walahi talahi zan so in. Mutu wurin kare mutuncin manzon Allah da iyalinsa ,in ance rasolilahi s w a karshen girma karshen magana kenan duk wanda ya girma yayi rawani darajar shi che
Fadar tadanci da aka ma jinin jikan manzon Allah s w a,ka ko san waye muhammad s w a ?alwalul abidin imamal mursalin,habibullah ,rahamati lil nass,rahamatul alamin ka bi a hankali,abduljabar bashi ya ruwaito wayanan hadisan ba,dole kuwa a karanta ma al umah su san
Buhari saukake ne ko kuwa Allah ya aiko shi,ana taba janabin manzon Allah,laifi bane, kashe husain,jikan manzon Allah s w a ,kuma sayadi na husain yana daga cikin sahabai,waye buhari ana maganar jikan manzon Allah da badan kakan husain ba da buhari bai samu girman da yasamu har wasu ke ganin yafi karfin kuskure tunda shi aiko ma sai ka bishi kabar manzon Allah da ahalil bait
Da buhari da imam Husain waye a gaba ? shi buharin saukake ne daga sama aka sauke shi?buhari baya kuskure ne?ko Allah aiko maka buhari a matsayin manzo?mallan idan ana maganar Manzon Allah (s a w)da ahlul bait kake maganar wani buhari ,fada Mana karya ne ya kawo maganar sayadi husain?nuna Mana inda yayi bayani?