To wai kai malam kana nufin duk wanda baya kungiyar ka kawai batacce ne , Sannan kuma kazagi na zagi ka kafurta wanda kakeso Kuma ahaka kana cin mutuncin miyayenmu da kakanninmu kakeson kowa ya ajiye fahimtarsa yazo yabika.
@mazahmed283 TO DAN SARAUNIYAR ENGLAND SABODA TURANCHI, ai idan kana duba social media domin saikaga ire irensa ku kuma dakuke yimasu makauniyar biyayya duk abunda yafada ko yace yaji shikenan kunsanya shi a babin sunnah ,ANA HUDUBAR JUMAA KAI KACE FIRA CE AKEYI A WANI WURIN ZAMA, Dayake fadin sunnar taku gabaki ne amma aikinku baiyi kama da sunnah ba, Domin akullm kuda malamanku biye kuke da karatun wasu kuji inda yayi kuskure ku yadashi domin neman suna.