Masha Allah Inarokon Allah yasakawa Malam da Alkairi Allah yakarbi Abinda wannan baiwar Allah tayi Allah yabiyata da mafificin Alkairi inamana fatan shiri damu dasu Allah yatseratar damu baki daya
Masha Allah gaskiya muna godiya ga allah da samun annabi muhamad DA addininsa babu wani abu da addininmu bai warwaremanashiba alhmdllh alhmdllh alhmdllh
Wannan magana gaskiya tajakai na dayawa kuma bansan yazan musaltataba Allah ne kadae zai nuna gaskiya afilin kiyama amma fa ni inakan hadisi da kur ani maganar annabi ita nabiyi Allah tsarkakake ne baya karfa sai maikyau
Allah ya saka da alkhairi Amin. Gaskiya kan abinda ya’yan gwamnoni su kayi be daceba, gashi da shugabanni ake koyi, bekamata su dinga yin haka ba, amma gaskiya Rahma Sadau ba daga tsaga bayan rigarta kadai ta fara ba, abuwawan da yawa eg Ibo film da take na rashin halarta da sauren wasu musilmi, Allah ya hanemu da bayyana aikin sa6o ko na 6oyen ma, ya hana amma na fili yafi mumana, bakyau adinga yiwa Allah fito na fito, duk de da wanan karon ta bada haquri Allah ya yafemata/da duk musulmai, ya haneta da aikata irin wadanan aiyuka marassa kyau damu Amin.
Akramak'Allah! A hoton video kaway nake ganin ka, amma ina kyautata zaton ba son zuciya a tattare da kay. Allah ya sakamaka da mafi alherin ayyukan ka. Allah ya kara maka lafia.
ALLAH ya sakawa Malam da alkhairi, ina jin dadin wannan tasha. kuma yau ne ranar da na ga hotonka a zahiri. Allah ya kara karfin gwiwa da hasken ilimi.
Slm dan allah malam wacesorace yakamata nakaranta a sallar shafa i da utiri kumaya a keyin alqunuti lokacindanake soron wani abunacutarwa malam dan allah katemakamin allah yakarama imali yahaskaka fuskarka dahaskan annabimuhammadu salalahu a layhiwasalm 👏🏻👏🏻👏🏻
Malam jazakalahu kayran dan allah malam i narokanka alfarma zanbaka nombar whatsapp nawakayimin magana dan allah malam +966548392388 Whatsapp nami shafaatu
Masha allah hadiza Gabon ba yau ba ta fara ayyoukan da allah ya hallita da arzikin ta ba malan godiya mouke da fadar gaskiya hadiza Gabon ina sanki so na har a bada I love you
Yan film suna da matsala komai sukayi yabon mutane suke Neman Allah ya kyauta .Allah yasa su koyi halin kirki suna boye sadakarsu sabida su samu lada wurri Allah ba wurri jama,a .ba
Ai dama dan afada ne,badan Allah ba a kayi Ba yanda za'ayi kayi wurin ibadar Allah da wasu zasu shiga su farantawa Allah ,kai kuma ka na can kana sabawa Allah 😢 ( ku awna a ma'awni)