#Sheikh_Abulfathi_Sani_Attijjany ya yi gamsash_shen Bayani wa duniya kan yanda Salafiyya suke fifita Ibn Taimiyya sama da ANNABI MUHAMMADU S.A.W. wanda hakan shi ke gwada cewa Ibn Taimiyyan ne ANNABIN SU.
Da son da yan tijjaniyya suke wa annabi gaskiya ne da ba a sami masu zagin manzon Allah ba da ba a sami masu zagin Allah a cikinsu ba. Yanzu ma abulfathi yana son ya kautar da tunanin al'ummar annabi ne daga abinda yake faruwa a Kano ne. An yankewa wani daga cikinsu hukuncin kisa saboda an kama shi da laifin zagin manzon Allah. Ya kamata yan izala su rabu da shege shima dan faira ne wallahi.
@@armaisuhu719 miye gasakiyya atafiyar izala bayan rena annabi.saw. da dawkarshi baba kin komiba da afka iyayyen shi wuta Allah ya tarwatsa tafiyar wahabiyanci
'Yan Izala basa kambama Shehi. Yan Darika aka sani da kambama shehunansu da keta mutuncin ma'aiki. Sahabbai kam dama baku daukesu a bakin komeba. Don haka ka rife mana baki tun muna shaida juna.
Ka cigaba da yaqi da Sunnah da ahalin ta! Kai kuma kafin ka mutu sai kaga tozalci da wulaqanci! Duk da cewa a halin yanzu hotunan sharholiyan ka sun fara bayyana. Da sannu kowa zai fahimci aniyar, sannan aniyarka ta bika
Ka taba ganin dan Izala da ya mutu shina kalmar shahada?sai Kuwa da miyagun maganganu kamar yadda muka ga wasu manyan shugabannin Izala rai na fita suna haushi kamar kare ,wasu sun rube kafin rai shi fita.kasan dalili?Sabo da zagin waliyai irin su Shehu Tijjani da Shehu Ibrahim Nyass ,da Shehu usmanu fodiyo ya baiyana a littafensa maisuna"ihya'usunna " cewa zagin waliyai yana jawo mummunan karshe yana mai dogara da hadithi Qudusi da Bukhari ya ruwaito daga Abu huraira cewa duk mai adawa da waliyin Allah,to Allah yayi masa izni shi fito suyi yaqi.
Salm sarki zaki sanuka da kokari Allah yasaka da alqairi da irrn wana gudumuwa da kake badawa muna inama shakha abulfatahi baraka da zuwa Allah ya kiyaye mlm ya kuma taimaki mlm Allah qara basira
Kajitsoran Allah kasanmutouwazakayi kanawa yan sunnah kage kuma izala sunfikuhujja ganasiha inkana raddi tailimi ake Allah yasaka dan uwanka malan junaidu raddi tailimi yake
@@aalukastv7982 miye banbanci aqida da tauhidi?ga alamu Kai dan saurare ne kawai,duk abinda kaji ance sai ka dauka runce da ido...ba ka anfani da taka qwaqwalwar...duk abun da shehi yace shine gaskiya...in yace hakane hakan ne idan yace ba haka ba ba haka ba....ka san ko guri nawa ahalussunnah ('yan izala) suka sabawa fatawar ibn taimiyyah?...
@@bnamallan6082 ,Sai ka karanto inda wahhabiyawan Izala suka sabawa Ibn taimiyya. Ai shi dodonku Dan Abdul wahhab bisa manhaj(salo) na Ibn taimiyya ya gina aqidarsa ta kafirta musulmi da halatta Zubarda jininsu kuma akan haka kuke kamar yadda kuke fada a waazojinku na kasa da kuma yadda yan Izalan boko haram ke yanka musulmi su kwashe mata zuwa jeji suna ta barbara da sunan kuyangu na karya,exactly kamar yadda wahhabiyawa karkashin jagoranci Aal saud suka kai hari makka da madina inda suka yanka musulmi "Ahlu sunnati wal jamaa" fiye da 500,000 cewa mushrikai ne suna ziyartan qabarin annabi da ssahabai. Da kake cewa Alfred ya kasa banbanta aqida da tauhidi ,to miye aqida miye tauhidi?Ai tauhidi shi ake kira "aqa'ed", wato aqidodi Wanda bahasi ne akan aqida. Kuko wahhabiyawa bahasin Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhabu sune aqidarku,kuma Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhab sunce :" man khalafana fa huwa kafirun wa yuqtalu(duk Wanda ya sabawa fahimtanmu to kafiri ne kuma a kasheshi)".To kaga ba Wanda zai sabawa fatwoyin su Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhab, idan yayi haka ya kafirta. Dan haka idan kun sabawa fatwar Ibn taimiyya, to kun fita daga wahhabiyanci kenan kuma Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhab sunce a kasheku.ka dubi "majmu'ul fatawa " na Ibn taimiyya ka San matsayinka.
@@itacegreger2782 muhammammad ibn Abdlwahab fa ba shine aqidar ba..ba tmutun guda ba ne ahlussunnah,qa'idoji ne da aka gindaya daga Qur'ani da sunnah a bisa fahimtar magabata na farko....kana iya cire litattafan ibn Abdlwahhab gaba daya cikin sunnah amma sunnar tana nan...amma kai kana iya cire litattafan shehu ibrahi kuma ka ci gaba da dariqar?...litattfan sunnah na aqidah da tauhidi wlhi wasu tun kafin a haifi ibn taimiyyah...ku daina komi daga bakin shehu nai...ka sami litattafan ibn Abdlwhb ka karanta, ka daina sauraron kace na ce..duk maganar da za ayi ba za kaji anyi quoting abinda ya ce cikin littafai ba sai dai ayi irin yadda kayi yanzu ayi mai qage
@@bnamallan6082 ,Yan Izala kuna rainawa mutane hankali.kace wai ka'dodin wahhabiyanci an gina su ne bisa Qurani da sunna,ba fatwoyin su Ibn taimiyya da Dan wahhab ba ,ai mu ma an gina dariqar tijjaniyya ne bisa Qurani da sunna.Abinda ake magana shine aqidarku an gina ta ne bisa fahimtar da su Ibn taimiyya da Dan wahhab suka yiwa Qurani da sunna.Sabani tsakaninmu da Ku wahhabiya shine akan "manhaj(hanya )" ta fitarda da hukunce-hukunce daga Qurani da sunna. Mu muna aiki da hukunce-hukunce da malaman mazhabobi suka fitar wajan "ahkamu zahira(abubuwa na zahiri)" kamar sallah da azumi da zakka da hajji da sauran muamaloli ,sannan wajan tauhidi muna aiki da bayani na tauhidi yadda Ashaera da maturidiyya suka fahimta.sannan wajan Ihsani ,wato "ahkamul batiniyya" muna aiki da irin azkaru da manyan Waliyai suka fitar da zasu gyara zuciya ta sami karin kusanci ga Allah,kuma dukkan azkaru din an fitar dasu ne daga Qurani da hadithai kuma hadithai sun baiyana irin dimbin falala wajan a kebe ataru ana wadannan azkaru ,kuma har Ibn taimiyya ya yarda ana yin wadannan azkaru da zasu kara kusanci ga Allah. Ku ko tanaka gefe kunyi taku sabon fiqhu da tauhidi ,Wanda ya sabawa na magabata.Dan haka karya kuce wai bisa fassarar magabata kuke,sai ko in kuna nufin su Ibn taimiyya da Dan wahhab sune magabata, wadanda basu Cikin "Quranil mufaddala(mafifitan zamunna)"; sun zo shekara 700 bayan 'Qurunul mufaddala". Da kake cewa duk abinda Shehu Ibrahim Nyass ya rubuta a littafansa sune dariqar tijjaniyya kuma da su muke aiki ,ka Sani shi Shehu Ibrahim Nyass sharhi yake yi akan abinda dariqar tijjaniyya ta kunsa yana baiyana inda aka dogara daga Qurani da hadithai wajan gina dariqar;ba cewa yake duk abinda ya rubuta wani rukuni na musulunci ba,ko ya kaucewa Qurani da sunna, kamar dai yadda sheikhuna Ahmadu Tijjani ya fada cewa idan aka danganta wata magana gareshi to a aunata bisa maaunin sharia(Qurani da sunna) ,idan sun saba to a zubar,ba maganarsa bace .wannan aiki na faiyace wace magana ce da aka dangantawa Shehu Ahmadu Tijjani tayi muwafaqa da Qurani da sunna wadanne suka saba ,su ne Shehu Ibrahim Nyass yayi dukkan rubutunsa akai kuma ya aikata aikace ,Wanda dama sufanci aiki ne ba rubutu kawai ba. Shine muke ta fada cewa Ku nuna mana a littafan tijjaniyya inda suka ci karo da Qurani da sunna;amma kun kasa sai cewa wani Shehi ya fadi kaza wancan ya fadi wannan,amma babu wannan magana a littafan tijjaniyya. Dan haka idan har wani Shehi ya fadi wata magana da ta sabawa Qurani da sunna, bamu aiki da ita,ta zama shaci fadi.
In zakafadi magana Kai adalci kadiba Sama da adalci tastayu addini da adalci yastayu duk Wanda Bai staida adalciba Kuma baida gaskiya acikin zancanchi za aga ya ruche Kuma addinichima zai ruche Dan haka zamuga gaskiya boro boro zatafito .
Kako fahimci abinda ake magana akai ?cewa ake yana nan rubuce a littafan wahhabiyawa cewa wahhabiyawa sun fifita Ibn taimiyya akan annabi kuma sun kafirta mai Alburda da ya baiyana daukakar annabi da muujizojinsu,amma sun tabbatar ibn taimiyya nada dukkan wannan daukaka da muujizoji da suka kafirta mai Alburda yace annabi nada su.Sai ka karanto mana inda aka rubuta a littafan tijjaniyya inda aka rubuta cewa Shehu Tijjani yana da wata daukaka ko muujiza koma daidai da ta annabi ballantana fiye .Idan har babu wannan rubuce a littafan tijjaniyya da muka yarda da ingancinsu,idan wani ya kira kansa Shehi ya fadi wata magana da ta ci karo da abinda ke rubuce cikin ingantattun littafan tijjaniyya,maganar wannan mai kiran kansa Shehi ta zama shaci-fadi kenan. Kaga kanawi yace dukkan abinda wadannan malaman wahhabiyya suka rubuta game da daukaka da muujizojin ibn taimiyya fiye da na annabi duk karya ne,alhali su wadanda sukayi rubutun akan Ibn taimiyya su suka rayu da Ibn taimiyya kuma da wadannan littafan wahhabiyyawa ke dogaro akan aqidarsu ta wahhabiyanci.suko abubuwanda kake cewa wasu shehunai na fada basu rubuce cikin littafan tijjaniyya da muka yarda da ingancinsu kamar jawahirul maani da Rimahu na Umar futi da littafan maulana sheikh Ibrahim Nyass(RA);Dan haka maganar wadannan shehunan da kace suna fadar fiye da abinda aka fadi akan Ibn taimiyya sun zama shaci-fadi kenan da bamu aiki dasu.
To ai Kai dakake wannan ihun bekamata kayi ihu ba koda wani dalibi yayi littafi azamanin da to Ai yanzu su yan izala basu tabayin wa azi sun cewa mabiyansu subi ibnil taimiyya fiyeda Annabi ba kukuwa kullum fifita shehunai kuke saboda karfin bidi arku