Allahumma sallie ala Muhammad wa ala ali Muhammad kama sallaita ala Ibrahim wa ala ali Ibrahim innaka hamiidun majiid wa barik ala Muhammad wa ala ali Muhammad kama barakta ala Ibrahim wa ala ali Ibrahim innaka hamiidun majiid
Kar amanta dahima annabi MUHAMMAD sallallahu alei hi wasalam SALATI astagafirilla ×10subhanallahi wabihamdihi subhanallahil azin achahadu alla ilaha illallahu wa achahadu an namahamadurasulillahi sallallahu alei hi wasalam astagafirilla astagafirilla astagafirilla
Wanan ba gudun dunia bane shirme ne,kuma dey malam aminu kar ka maida soyayar Jamila da al'ameen kamata yayi Jamila taga wahala iya ganinta.maryam kuma tabi ahankali
Ni gabadaya ma shirin ya fita rai na,duk da wanan laabarin da Al'amin ya bassu,a ce Maryam taki amincewa da shi'?to minene anfanin Bada labarin har sati 8?
Dan Allah acire shegiyar. Maryam din nan banza kawai abin nata yayi yawa tun farko itada uwarta ra ayinsu bame kyau bane tafiye kafewa da yawa nidai na tsaneta kuma na dena ganin shirinku indai da ita shegiyar banza
Gaskiya ba Allah a cikin lamari maryam a wanna episode din 😢from the all indications 😢ya kamata a tausayama mainasara @labarina amma babu tausayi ko kadan a wajan Maryam first time da Maryam tabanin haushi well is allowed let’s go again Friday
Wllh nafara Jin haushi akan Maryam taqi aminta da Mai nasara al'amin, haba director dn Allah ayi Mai yiyuwa mana har yanzu Bata aminta dashi ba balle muga irin rayuwar da zasuyi haba dai
Labarina dinnan fa ya fara bani haushi wai ita Maryam din nan batada tausayi da yafiya ne, ace mutum ya zauna ya baki irin wannan labarin kuma kiki hakura kuma kiki tausaya masa, toh ko mu yan kallo saida muka zub da hawaye, wai ke Maryam bakida imani ne haba dan Allah, Aminu Saira karka kasa mudaina kallo shirin nan mana haba dan Allah
Amma afahimtana yanasontane saboda tausayi da sani yakamata da takedashi sedai abunda yafaru asatinda yawuce kuma banga tausayi atattare da it's don haka malam aminu Saira ashawarce akarayin gaya Allah Kara basira
Allah ya jaa zamanin Director aminu saira don Allah ina neman wata alfarma guda tunda dai ka saba kashe mutane a labarina don Allah kasa wani yayi loosing break a motor yayo dakin da maryam take ya nike ta ta mutu mu huta da wannan bakin ciki 😢😢😢
Dan Allah mal Aminu Saira duk abunda zai faru kada ace za Mai dashi talaka don musha uwaya wajen kallo a tai maka a lallabeta tayin hakuri don musha dadi
Haba Maryam kina bani haushi wlhi mutum yazauna yabaki lbrnsa haka Amma ko tausayin sa bakyayi wannan wani irin sakarci ne haka darakta dan allah kagyara Mana film din nan yatafi daidai Maryam fa zata lalata Mana shirin nan please mln Amina saira kaduba Mana lamarin nan 😮😢
Masha allah 🎉amma agsky bekamata maryam taki aminchewa da al'ameen ba lbrn shi akwai ta6a zuchiya kuma yanada dalilin dayasa ya6oyemata kanshi dalilinkuma yanada karfi yakamata ta amsheshi amatsayin miji
Idan bakuyi da gaske ba sai an shekara 10 ana kallan wannan shirin na labari na saboda tunda aka fara labari na ya canza nafisa abdullahi film ya fara lalace wa Allah yasa mudace amin
Kafiyan Maryam ya fara sani tunanin kaman drama takewa mainasara tana Nuna Gudun dukiyan sa, duk don ya ƙara sakin jiki da ita, kaman Anhada baki da na kusa da mainasaran, Ansanar da Maryam irin matar da mainasara ke so, shine ita kuma ta tsara zame masa hakan, mai yuwa Akwai wani surprise da zamu gani nangaba
@@umarmusa6431 Ai kam ɗan uwah, Abin Nata ne yayi yawa, wa ya sani ko lawan ko Farouq ne ya chanja sheka, ya zagaye A ka haɗa baki don suma su kwashi rabon su, kaman yadda suka ga na Bayan su, sunyi Amfani da Mainasara Sun kwashi rabon su, Again ina sa ran Mainasara Zai ga ba daidai ba a Companyn sa, Saboda Wanda yaba Amanar, kaman Ankama shi da wani sirrin da ake Amfani dashi ta dalilin sa, Sai kuma ɗan malam Bansan me yasa nakeji a jikina Akwai wata makarkashiya da zata biyo baya daga gareshi, Akwai dai Sauran kallo.
Aikin Banza SE kace kafira ko don Rashin iyayensa ay Kya qara sonshi da tausayamasa, ammn wnn Rashin Imani ne da Tausayi, Ka saki shegiya kaima ka huta mu huta....Aminu Saira a koma labarinsa lukhman ka zaunar da marym lpy a gdn Me Nasara inaga ya isa haka....A Dena Jan qiyayyar haka