duk mai neman biyan bukata a wajan allah swt allah Ubangiji ya amsa masa alfarmar sayyidina Rasulullah saw 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️allah kawo mamu zaman lafiya a kasashan'mu 🤲🤲🤲
Aminu Saira “Labarina.” It’s truly captivating and showcases his incredible talent as a director of Hausa movies. The storyline, the characters, and the cinematography are all top-notch. Saira Movies!!!
LABARINA EPISODE 11 Innan,yakamata Director yabarshi ahakan.....Duba da wahalanda Mainasara yaketa shiga,yakamata ace wannan stage in yasamu peace of mind.Yakamata yanxu da aka gano wannan abarshi ahaka. Already Jamila itada sauran mutane suna prison, so yakamata ace MARYAM tasamu ciki ta haifa kodan cikon Farincikin MAINASARA.Daga wannan angama kenan..... Amma baikamata ace bayan wannan matsala kuma still akwai wata tafe ba.Thou sai next week xamuga cigabanshi amma ayanda Ita Nurse in take magana da Dr.ASIYA yana nuna cewa MARYAM tanada wata matsala tadaban wadda itace silar baxata sake daukan wani cikin ba.(Kunga wanna wani tashin hankaline Wanda shi MAINASARA xai fuskanta kuma ayanxu). Gaskiya wannan abun idan yayi yawa,to Ma'anarshi xata gushe,xaikasance babu mai sha'awan kallan shirin LABARINA.Ayanxu haka wasu sunfara nuna gajiya akan kallon shirin,sakamakon wannan Jan da akemai.
Kawai adawo da LABARIN su SUMAYYA da PRESDO shima akai qarshenshi.Inyaso asaka wani labarin.yafi adinga Jan Abu tayadda masu kallo xasu gaji ko suji haushi
madallah da tunani mai kyau, gaskiya baidace ace mai nasara bazai samu zuriya da maryam ba abun yayi yawwa kamata yayi ace sun haifi yan uku ko yan biyu Gaskiya if not gaskiya labarin yazama wani Abu daban harga Allah, yadace yasamu yan uku ko yan biyu da maryam su hayayyafa
Idan ba rashin mutunci irin na malam aminu saira ba to apada mana masalan sannan film yaqare mana😂Amma de Allah yasa baxakace baxata qara daukan ciki ba
Mashallah a gaskiya wannan shirin labarina waliyi ne muna jin dadin wannan shiri sosai yanda ya kamata duk bayan sati hikmar da aidiyar karuwa take mashallah Allah ya kara muku karfin guiwa
Haba dai Auwal 🙄 Kar Kayi Zurfin Ciki Ka Boye SoYaYYar ka👩❤️👨 Hakan Matsala ne Babba😬 Ga Mujahid☹️ Ga Mainasara Shima Muna Sammani, Kawai Kafito A Gob'za 😎
Gaskiya inhar an ce Maryam baza ta kara haihuwa ba to wallahi shirin ya ba'ce, yakamata al'ameen ya samu farin cinkin da ya rasa a baya.ko a zahiri Allah na jarabtan bawa da jarabawa iri-iri ama kuma addu'a ta na maganin komai.
Har naga inda labarin nan ya dosa😂 ataikaice dai Maryam bazata kara haihuwa ba, shi kuma Alamin zaiyi adopting dan Jamila. Daganan wayan zata fara😂😂😂 kumin likes Idan na cinka daidai
❤❤ Saira you are bitting my heart Kai Kai kauce auwal wannan na maigida ne Allah ubangiji ya qara vasira Saira da ma aikatan ka baki daya. but I love Maryam Don't put her in any danger please ❤❤❤🎉
Haba mana aminu saira kada kakawo wani abunda masu kallo zasu daina kallon film din labarina pls. Bcos mudin idan ka kirkirowa maryam wani discouraging factor wallahi da matsala, so therefore if I'm suggested kada kayi attempting wani Abu makamancin haka. Thanks from urs fan {abuna}
If that happened u are going to spoil ur film sincerely speaking maryam have to give birth gsk and she did not deserve kishiya magana Allah unless if u want us to stop enjoying the film
Error ! A ƙarshen episode na 10 an nuna cewa "Mai nasara" ya ƙira Auwal ya tura masa numberR Doctor,..... A wannan farkon episode na 11 kuma bamu ga yadda ta ƙaya ba, kawai sai muka ga har sunyi tafiyar wata ɗaya sun dawo... Me hakan ga ke nuhi?
Dan Allah kubar Mai nasara da jarabawan nan tayi masa yawa haba!😢yanzu so kuke kuce Maryam bazata Kara haihuwa ba, Toh Dan Allah @Aminu saira karhaka ya faru pls