@RabiDjire ki lura da kyau camera ya hasko kofar kitchen din sannan kuma abinchinma Maryam ta tsaya da zubawa, akwai dai wani Abu daya faru wanda yasa baichi abinchinba
Kai ja'ama saira yazakayi mana hk gudai so akeyi muyi ta dauwama cikin hospital tsakani da allah har in asirin jamila baitonu ba har yaci wnnn abincin bazan kara kallon film dinka ba😢😢 allah yakara basira
Gaskiya Aminu saira dut kabbarri yachi abinchinga wlh ka lalata Film din nan Ya muna bata lokachin mu da data din mu amma ana ta maida mu baya, Yanzu fa idan Yacchi abin chin Nan da maryam da Mamarta dut sun shiga suspect kaga ko film Ya lalache wlh.
Same here. It's actually becoming annoying now🙄🙄 we've literally been watching the same thing from the first episode and now we're on episode 9 with 4 more episodes to end season 9.
Ni wllh har naji haushi dan ya yar da allah kullun cuta ah kanshi zata kare ya kamata ah daya masa yarda da allah bata sah mutun kullun ya dauwama cikin jarabawa ah rayuwa kubarshi yaji dadi mana don ya san duk wanda ya rike allah yana cikin nasara ah rayuwa
A gaskiya abu yayi yewa ace wai ka baiwa wanna yarinya kawai tana abubuwan da take so na sawa mai Nasara magani acikin abinci ai Allah baya arawa dan Adam irin wannan damar asiri sa Bai tonu ba Allah ya kewta Aminu Saira kayi wani abu game da Jamila Saboda har film din ya fara fita daga raina saboda damar da ka bata wanda ko Allah ma bai baiwa Wani mahaluqi irin wanna haba dai❤
Yakamata kudaina Kamanta Rai haka Nan inzaku kashe Mai Nasara kikashe shi Mana intona asirin Jamila zakuyi ku tona Mana a wuce gurin kawai kowa ya huta Kar kazama kamar irin izzar so Mana masu yin season Daya akan Abu Daya yaqi ci Yaqi cinyewa
Aminu Saira don Allah a kyale me nasara haka, yakamata ace asirin Jamila ya tonu wallahi har tsorata nakeyi idan naga ya kusanci menasara, yanzu gashi zaa fara zargin maman Maryam gaskiya abun yayai yawa
I'm disagree about the way the still giving Djamilah a chance to put poison in Mainassara Food and the police are not doing their job they should be able to listen to Djamilah calls because she is the primary suspect
Dayan biyu... Ko dai Maman Maryam ta ga sanda take zuba gubar, ko kuma a kawo wani sanadin da za a ce Jamila ta ci abinci kafin Mai Nasara. Amma ban tsammani zai sake cin gubar... 🤔 Wannan nazari na ne 😁👌🏽
Ina Gani kamar afara batawanna fiem soboda mezaisa ayi anfani da mahaifiyar Maryam da abinchi da takawo Dan indai harkunason muchi gaba da kallonta asirin Jamila ya tonu in kuma bahakaba to lallai barinku zamuyi
Salaamu Alaikum Mr Aminu I really enjoy watching your series , actually U really really tried Wel done 👍. Kindly make it snappy please because time is not by our site . Remain Bless Mr director and team members
This series it looks like izzarso bad people always win against good way, we can keep watching but if it goes like that we can stop as we did to izzarso and look for another.