Yanzu da za abashi dama ya goge wannan maganar da yayi wallahi da yaji dadi, Allah ka rabamu da aikin da nasani, Izala qiyayyar Manzon Allah da Ahlin gidan Sa.
Yanxu zagin da kayi masa, ka samu lada ne ko me ka karu da shi ? Sannan mazon Allah yace duk wanda yace da wani arne alhalin ba arne bane to kalmar ta koma kan wanda ya fade ta. To ka gan cikin ruwan sanyi ka zama arne kenan. Nayi mk murna na zama arne cikin daren nan... Ma'assalam
Ma shi wanda yajiyar damu wannan banzar maganar wacce take kara nuna wa duniya cewa maqiyin Allah munafukai maqiya Manzon Allahﷺ waɗanda suke da'awar Ahalulsunnah sekuma su ka kasance masu yaqar Masoyinmu Matcecinmu wanda Shine yazo mana da Sunnahr dole muuce Allah ya ya'isa jiyar damu da'akayi guba muna tirrr da tofinnn Allah tsine ga duk wanda ya ke tare da shi wannan chachan na Zaria
Kakoma school kayi karatu. hadisi ne ingantace yazoda wannan ba Albany ba.yan bidia shia da karika surudeku Da jahilcin irin nasu. Kai im maihankaline Duk musulumi yayi Imani Da Allah da manzosa da qur ani Da hadisi iyshene cikake masoyi annabi. Allah yafadawa annabi annabi yadama sahabai sunrubuta alqur ani Da hadisi shene harkakey wata gardama kake kaje kayi tunani don Nasan rashin karatu qur'ani da hadisi shiyasa harkakey zargin MLM abanyi@@khadimibachiroudamagaram2983
Suwaye kake nufi da masu hadisi tukun? Ka dan tantance pls Domin hadisin asali a bakin manzon Allah aka jiyo kuma sahabi na kusa da shi ne ya rowaito, to sae ka yi bayani suwaye masu hadisi da kake nufi
Gaskiya bantabajin albani ya fita rainaba sai yanxu wlh tlh mahaifan manzon Allah ba abin wasa bane kowa yanacin Albarkacin Annabi sai mahaifanshi sukasacin Albarkacinshi cirr da jahilin tinani