Allah yayi mishi yadda yayiwa Yan Nigeria musamman Arewa...shugaba Buhari mara amfani mara tausayi....Allah yayi maka yadda kayiwa talakan Nigeria musamman Arewa
Malamin gaskiya mai fadan gaskiya ba malamai masu son duniya ba Basu yiya fadan gaskiya don tsoron mutuwa KO malami yasa Riga na alfarma takalmi na alfarma agogo na alfarma mota na alfarma gida na alfarma ya zaiso mutuwa . An kwana Baci abinci a gidan annabi ba . Ankace shiek jafar don fadan gaskiya ankace sheik auwal albani don gaskiya . Allah jajikamku da rahma
Ya hayyu ya qayyum 😭 🤲🤲🤲 Ya Rabbussamawati wal'ard 😭🤲🤲🤲 Ya Allah duk wanda yake ganin abunda shuwagabannimmu sukeyi dedene ya Allah kahadashi da abunda yan'uwammu suke ciki shima yaji yanda akeji