اللهم صل على محمد وآل على محمد كما صليت على ابراهيم وعلى ال ابراهيم انك حميد مجيد اللهم بارك على محمد وآل على محمد كما بركة على ابراهيم وعلى ال ابراهيم في العالمين انك حميد مجيد
Alhamdulillahi. Kowa yaje yayi karatu don wanna zamanin na masu karatu ne. Allah yasa muyi karatu sbd Allah da Manzon sa bisa koyawar magabata nagari. Ameen ❤
Babbar bukatar daliban ilimi Su fahimci kitabu was sunna Agaskiya dalibai nashiga shubuha amaidakai anuna mana abinda zamuyi ibada Abar jayayya dan girman Allah
Allah sarki, Wato ayanzu kasancewar sheikh maqari limamin Central mosque akowane lokaci jira kawai akeyi yayi kuskure to tuntuben harshe sai a fara kalubalantar shi domin asamu inda yagaza domin a rinka muzantashi acikin jamaah , Muna rokon Allah yabawa malam kariya daga zamiya.
Mubarak Yahaya,ka bude zuciyarsa kaga da niyyar tozarta wa ne yayyi?yanzu idan malami yayyi magana idan wani dan uwansa malami bai ganeba,maimakon ya je yayi masa raddi sai ya kiraye shi,yin haka laifi ne?ku da antaba malaman ku kamar anyi sabo,alhali ku naku suna yin haka,kuma baku kwabarsu,to,hakan yanada muhimmanci rage guluwi da aka samu Ako wane bangare,na daukaka malami akai shi inda bai kai ba ko kuma kaskantar da wa'ansu malamai akan wa'ansu,amma idan Anka kara ko wa zai ga kowa
M. Mubarak shi musulunci dakake gani dan hujjane sabanin malami rahama ne bakasan cewa sahabbai bama sunazama su warware wata matsala data shafi addini shi malan badan yawulakanta prof ba yayi ya'n media ne masu rubuta abunda suka ga dama
Munafiki kaman yana son maaiki da gaske , wai me sayyadina Ali yy muku sahabin maaiki tsabar kin Gaskiya musu da jahilai masu son gardama beyi ba wlhi , allah ya kara daukaka mlm prof
Kay mey tewa kana moukabala da prof makari kayi ladabi da chekh Ibrahim Allah ne ya dorachi ba ina da tambaya da douk malaman izala na nageria douk awaza sunada amsa zasu iya kiran chourguaban kassa sou tchemassa yayi lefi ko wani chourguaba ? Gyara wa chourguaba da Allah ya ba shi jagoranci douk ya bi abinda kay kakaranta kouyiwa mayan malay ladabi idan kotun karanta ko koudjekou karanta littattafan ladabi choukran kouma emsan da zasu bayar don Annabi kowa Allah yassa yagua amssanssou yassa posta a you tube ya Publier zenguani KO kou posta tambayan douk nageria sou guani a posta amssan
Sheikh Jalo Jalingo ya kira Sayyadina Ali munafikin,Mai Hassadar manzon Allah Shima Yana nuna martabar Sayyidina Ali ne ? Akwai Anas Ghana Shima ya fada akan haka