Naji yadda Allah yakewa bayinsa Bawa ta ilmi da GASKIYA, Allah ka doramu akan daidai, ka rabamu da son zuciya, Ya Allah kasamu cikin masu Gina addina kada kasamu cikin masu rushe addini.
Ai anfanin kwakwalwanki knan Ya rage naki zi tsaya ki duba Kuma mutane allah be ce mana mu dogara da malamai ba kawai in dai allah kike bautawa to ki tsaya ki nema ilimin allah shine kawai amma ba wanda ya isa ya batar ko ya shiryar da mutun se Allah sakamakon mutin yana son ya bauta ma allah ki baya so
ALLAH kara lfy mal.kakai yan izala kasa wanwar amma kasansu Basa karban gaskiya indai basuba bawanda yasani saboda ANNABI yayi magana akansu tuntuni.yace idan kaji karatun su ko sallarsu saika raina taka.ai hankali dasu wlh
I never see stupid like Musa Yusuf Asadussunnah, he will just come with baseless questions instead of clear evidence. Kitab means Book/Scripture while Hikima means wisdom or verdict in Arabic language dictionaries. And that is what the Quran also confirm in 17:38, 31:1, 36:2.