TO IN MLM ALBANI BASHI DA MALAMI TO ME KAKE NUFI ME NENE ALBANI YAFADA WANDA YASABAWA WADAN SUKE DA MALAMAN DA HADISI KUMA SHI ALBANY BAICE WAHAYI AKA YIMASA KAMAR YADDA SHEHUNANKU SUKE CEWA SU ILMINSU DAGA ALLAH NE KAITSAYE SHI ALBANY BAICE WAHAYI AKE YI MASABA
Ya kamata ayi Hakuri (abokin Muqabala) ya sami lokaci ko a hakuri da Muqabalar. Saboda, akwai wasu hanyoyin bayyana fahimta ba dole sai anyi Muqabala ba. In a debate like this, the two parties must be present for the benefit of fair hearing. This debate is wrong because an audio clip can't defend itself. There are other ways to counter the audio clip without making it a debate. If u make it necessary to debate then u must wait for the relevant parties to be ready. وبالله التوفيق.
Tsakani da allah nasir sheik ado musa jahili ne kai, shin nasurudden albani da universities na duniya sukai rubutu Akansa albani shin akan Wana ilimi aka yabeshi sannan abinda aka yabeshi yanada dangantaka da addini ko babu.? shi kuma shata da kace universities na duniya sun yabeshi to akanme aka yabeshi ?? Baka fada munji ba. Kaga ka chakuda alamura ya kamata kayi bayani mudding ba hassadace a ranka ba.
Wanan maganar banza kake ilmi ana samunshi ne ta hanyar tankwashe kafa a bi malamai,basalafe da universities din salafawa na zamanin mu suka yaba don nasu albani tunda ya na Kan hanyar Raina manzon Allah (s a w)da iyalansa,sai fatawowi na zubar da jinin duk Wanda musulmai da yaki bin akidar ku ta taadanci da kafirta muminai in kun Saba a fahimta
Makaryacin Banza kawai, Dawani Kazamin Bakinka, Dakikima irinka. Kai har ka isa Dr Sani ya tanka maka, jahilin banza. Best answer to the fool is silent... Yakamata akai Nasiru psychiatric hospital Aduba Kwakwalwarsa domin ya zautu amma yana ikrarin shi har yakai matsayin da zai yiwa wani raddi akan abinda ya shafi addinin musulunci.... Duk duniyar darikar Tijjaniyya babu wani da' data yaye daya isa yayiwa Dr Sani raddi akan abinda ya shafi addinin musulunci...
Ai abun ya yi ma wahabiyyawa ciwo kwarai da gaske, saboda sirrine wanda su sun san bashi da malamin, kuma sun san Illar hakan. Saidai basuyi tunanin cewa an san cewa Albani bashi da malamin hadithi ba, sakamakon sunji anyi shiru. Kuma hankalin wahabiyya ya tashi ne saboda tsoron kada mutane ma'abota gaskiya su san abun don dayiwuwar su nesanta da izala(wahabiyya).
@@abubakarbello9455 waye ya karantar da uban Ibrahim inyass hadissi ? Mu na jira Ku bamu amsa ?Yan bidi'ah Yan haqiqah komay kowa Allah né, Mushrikay halakakku mayaudara maqaryata masu bautan aljannu billion 3 😎 ??