Masha Allah wannan film ya yi kwau masha Allah sai dai ni a tunanina Ina ganin kamar ya kare inda baikamata ache ya kareba sa ka makon akwai rashin jituwa tsakanin hajiya da amarya jamila sabida barin irin wadanan abubuwan yana sa mai kallo ya shiga rudani daga naku SALITH DANKAWU ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️