Allah yakara lfy tun Ina yarinya make saurarinka hargobe banida Wanda nakejin dadin karatunsa kamarkai Allah yayi jagora yakara dukaka inamaka fatar alheri ngd
Yakamata Ahmad Isah ka fara karanta littatafan Sirah na Manzon Allah s.a.w, yin hakan zai qarawa jamaar Musulmi hausawa qara fahimtar annabi Muhammad S.A.W. da addinin muslunci da kuma kulawa da addinin yadda yakamat. Allah ya taimaka.