Prof. Ibrahim Maqary Yacewa Abdullahi Gadon kaya A hadu A Kotu, Mutane Susan Irin Malamanda Zasubi Su tsaya su tantance dakyau da gudun irin wannan matsala irin wannan mutumin Yazama malaminka ai babu sani aciki, Allah Yasa mudace Ameen
Allah ya yafe mnh gaba daya,Gsky akwai lauje cikin nadi..!Be kamata sede mgnr ta lafa ba a taso ta, inde har da gaske prof yana son zaman lfy da kuma hadin kan musulmi,Ay abun se yyi mnh yawa 😓wane dukan ake so mu tare mu yan’Nigeria tsakani da Allah fah,Yan siyasa suna tasu 6arnar muma gama gari muna namu,Malaman da muke koyi dasu. Yau kuma an wayi gari sune zasu fara kai junan su kotu..!A barmu muji da guda daya mnh Ana kashe mu,Ga talauci,Ga yinwa...etc Ynxu kuma wata sabuwar rigimar ce ta barke tsakanin malamai.wai abun har yana nema yaje ga kotu,Toh Allah ya rufa mnh Asiri,Wlh abn kunya ne ga musulmai,Yaushe ka ta6a jin pastor ya kai dan uwansa pastor kotu.Se ynxu kuma ana nema a tsiro mnh da wani sabon abu.Toh in aka ce za’ayi ta tfy kotun Wane zeyi saura a malaman wlh duk se kun qare,Ynxu in kai ka kaishi kotu Ko an daure shi ko an hana shi wa’azi,Toh kaima ka jira naka zuwa kotun,wlh se wani yh kaika..!Toh shiyasa Bbu wani abu da yafi haquri da kuma kai zuciya nesa,Ku sasanta kanku mnh Se kunje wani kotu,Ynxu ko kunya bbu wai malami ya kai malami kotu 🤦🏻♂️🥺.Toh me kk so ayi mai?Ace shi v malami bane kome..?Allah yasa mu dace.Allah ya kawo mnh qarshen Duk wani abu daze raba Kan musulmi a duniya da Kuma Nigeria 🇳🇬 baki daya🙏🏻. Amma ina tunatar da Prof Duk da na san ya fini sani....!Annabin mu Muhammad (S A W) ya koyar damu hqr 😖.Ba waje daya v,Ba waje biyu v,Ba waje uku v.A Qur’ani ma Allah ya fada mnh A ayoyi da dama wanda suma na san Prof.Ya fini sanin su..🙏🏻.Allah ya hada kan malaman mu🙏🏻
@abu yasmeen to kayi gaskiya ,kuma sannu da kokari. Amma wani hanzari ba gudu ba ,ko kana sane da cewa manzan Allah ya ce mumini bazai yadda a cutar da shi sau biyu kuma ya yarda ba, ko katambaya akan shin wannan shine nafarko da Dr.abdullahi usman gadon qaya yayi proff. Maqari irin wannan kazafin me hade da cin mutunci akan mimbari da sunan mimbarin sunnah? Ko kasan cewa qazafinda gadon kaya yayiwa proff. Qazafine Wanda inhar maganar da gadon kaya yayi ta tabbata to fan hukuncin proff irin hukuncin da yakamata ayiwa abduljabbar ne.domin gadon kaya ya nunawa duniya cewa professor Ibrahim sa 'id maqari Zaria yanada hannu acikin zagin annabi da wasu kafirai sukeyi, to Ashe idan proff yayi shiru kamar ya amincene da zargin da akayimasa , don haka domin ya wanke kansa dole professor Ibrahim maqary se yanemi hakkinsa a kotu akan maganar gadon kaya , domin shifa gadon kaya cewa yayi sunada record voice din proff akan wannan abunda suke masa qazafi akai. Kuma idan akace anyi shiru kaima mai wannan rubutun kanuna baka kishin annabi kenan domin kanaso ka bawa Wanda ya yi su ul adhabi wa manzan Allah kariya kenan , shi proff me kishin annabine shi yasa yace zai kai kotu inhar maganar gadon kaya ta tabbata gaskiya to proff yace amasa hukuncin da ya dache da shi domin ya zabi manzan Allah akan rayuwarsa, idan kuma ta tabbata karyane da hassada da Neman suna da kiyayya da son zuciya da raba kan musulmin Nigeria yasa gadon kaya yayi ma babban limamin Nigeria wannan kazafin to shima ayi masa hukuncin irin Wanda addini ya tanadar masa wannan shine adalci Dan uwa , allahu a 'alamu. Domin duniya tafahimci gaskiya akan wannan lamarin do a warwarewa mabiya rudanin da akajefa su. Daga karshe muna rokon Allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta yakuma nunamana karya yabamu ikon guje mata. Allah ya karawa shuganmu masoyinmu manzan Allah s a w . daraja.
Hikimar prof na kaiwa kotu Domin Mutane Susan Wanda zasu baiwa Amanar Addininsu Bawai Dan yaci masa mutunci bane, kuma ko kaine akace kana daurewa su Abduljabbar gindi sun Zagin Annabi AI se ind karfinka ya kare to shiyasa zai kare kansa
Prof wallahi duk soyayarka ga manzon allah baka kay allah son manzon allah ba, allah ne yagayi thikin alqur-a'ni a suratul kahaf thewa , gayamusu annabi ni mutun ne kamar su ......... Har zuwa karchen aya, to dan allah prof yaya magabata suka fassara wannan ayar tun daga sahabbay har zuwa ta'bi-ay, ni inada yaquiinin ba'bu wani musulmin kirki wanda zay fassara wannan aya kuma yaji thewa annabi dayday yake dachi kuma ayar kanta tana magana ne kan misliya vachariya ma-ana chima mutun ne ba'mala'ika ba aljan ba a a chima tsoka da jini ne kamar sawran halittu abinda allah yake gayawa muta'ne, allah yasa muda'the y'a rabbal a'lamiin allah yachiryardamu.
Dama abunda kakeso kenan ai malamai sun hada kai sunaso su kawo gyara kaikuna kanaso ka dinga kawo shakko acikin zukatan duniyar musulmai mttxxx Allah ya Shirya mutum idan me shiryuwane.
Shi yasa aka ce ya fiddo hujja in babu kuma abin ya zama sharri makirci muna finci zaluncin maigaskiya kuma bazai zama malami ba me gaskiya don ya zama me ha'inci makirin malami da babu alkairi tare da shi don bai da gaskiya