Тёмный

Prof. Ibrahim Maqary Yacewa Abdullahi Gadon kaya A hadu A Kotu, Mutane Susan Irin Malamanda Zasubi 

Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Подписаться 75 тыс.
Просмотров 56 тыс.
50% 1

Prof. Ibrahim Maqary Yacewa Abdullahi Gadon kaya A hadu A Kotu, Mutane Susan Irin Malamanda Zasubi Su tsaya su tantance dakyau da gudun irin wannan matsala irin wannan mutumin Yazama malaminka ai babu sani aciki, Allah Yasa mudace Ameen

Опубликовано:

 

6 сен 2024

Поделиться:

Ссылка:

Скачать:

Готовим ссылку...

Добавить в:

Мой плейлист
Посмотреть позже
Комментарии : 70   
@rahama___kaduna9894
@rahama___kaduna9894 3 года назад
Dakyau maulana ❤️
@umarsulaimanauwal1486
@umarsulaimanauwal1486 5 месяцев назад
Jazakallahu Khair ya sheikhana ❤
@masoyinannabisaw
@masoyinannabisaw Год назад
i love you so much my maulana 🤲🥰😍🥰🥰🌹🌹🥰🌹🕌
@abuyasmeen5729
@abuyasmeen5729 3 года назад
Allah ya yafe mnh gaba daya,Gsky akwai lauje cikin nadi..!Be kamata sede mgnr ta lafa ba a taso ta, inde har da gaske prof yana son zaman lfy da kuma hadin kan musulmi,Ay abun se yyi mnh yawa 😓wane dukan ake so mu tare mu yan’Nigeria tsakani da Allah fah,Yan siyasa suna tasu 6arnar muma gama gari muna namu,Malaman da muke koyi dasu. Yau kuma an wayi gari sune zasu fara kai junan su kotu..!A barmu muji da guda daya mnh Ana kashe mu,Ga talauci,Ga yinwa...etc Ynxu kuma wata sabuwar rigimar ce ta barke tsakanin malamai.wai abun har yana nema yaje ga kotu,Toh Allah ya rufa mnh Asiri,Wlh abn kunya ne ga musulmai,Yaushe ka ta6a jin pastor ya kai dan uwansa pastor kotu.Se ynxu kuma ana nema a tsiro mnh da wani sabon abu.Toh in aka ce za’ayi ta tfy kotun Wane zeyi saura a malaman wlh duk se kun qare,Ynxu in kai ka kaishi kotu Ko an daure shi ko an hana shi wa’azi,Toh kaima ka jira naka zuwa kotun,wlh se wani yh kaika..!Toh shiyasa Bbu wani abu da yafi haquri da kuma kai zuciya nesa,Ku sasanta kanku mnh Se kunje wani kotu,Ynxu ko kunya bbu wai malami ya kai malami kotu 🤦🏻‍♂️🥺.Toh me kk so ayi mai?Ace shi v malami bane kome..?Allah yasa mu dace.Allah ya kawo mnh qarshen Duk wani abu daze raba Kan musulmi a duniya da Kuma Nigeria 🇳🇬 baki daya🙏🏻. Amma ina tunatar da Prof Duk da na san ya fini sani....!Annabin mu Muhammad (S A W) ya koyar damu hqr 😖.Ba waje daya v,Ba waje biyu v,Ba waje uku v.A Qur’ani ma Allah ya fada mnh A ayoyi da dama wanda suma na san Prof.Ya fini sanin su..🙏🏻.Allah ya hada kan malaman mu🙏🏻
@aliyubirninsama4311
@aliyubirninsama4311 3 года назад
Dadikkanin alamun baka fahimtar Prof Akan maganar dayakeyi
@sarkimusa8507
@sarkimusa8507 3 года назад
@abu yasmeen to kayi gaskiya ,kuma sannu da kokari. Amma wani hanzari ba gudu ba ,ko kana sane da cewa manzan Allah ya ce mumini bazai yadda a cutar da shi sau biyu kuma ya yarda ba, ko katambaya akan shin wannan shine nafarko da Dr.abdullahi usman gadon qaya yayi proff. Maqari irin wannan kazafin me hade da cin mutunci akan mimbari da sunan mimbarin sunnah? Ko kasan cewa qazafinda gadon kaya yayiwa proff. Qazafine Wanda inhar maganar da gadon kaya yayi ta tabbata to fan hukuncin proff irin hukuncin da yakamata ayiwa abduljabbar ne.domin gadon kaya ya nunawa duniya cewa professor Ibrahim sa 'id maqari Zaria yanada hannu acikin zagin annabi da wasu kafirai sukeyi, to Ashe idan proff yayi shiru kamar ya amincene da zargin da akayimasa , don haka domin ya wanke kansa dole professor Ibrahim maqary se yanemi hakkinsa a kotu akan maganar gadon kaya , domin shifa gadon kaya cewa yayi sunada record voice din proff akan wannan abunda suke masa qazafi akai. Kuma idan akace anyi shiru kaima mai wannan rubutun kanuna baka kishin annabi kenan domin kanaso ka bawa Wanda ya yi su ul adhabi wa manzan Allah kariya kenan , shi proff me kishin annabine shi yasa yace zai kai kotu inhar maganar gadon kaya ta tabbata gaskiya to proff yace amasa hukuncin da ya dache da shi domin ya zabi manzan Allah akan rayuwarsa, idan kuma ta tabbata karyane da hassada da Neman suna da kiyayya da son zuciya da raba kan musulmin Nigeria yasa gadon kaya yayi ma babban limamin Nigeria wannan kazafin to shima ayi masa hukuncin irin Wanda addini ya tanadar masa wannan shine adalci Dan uwa , allahu a 'alamu. Domin duniya tafahimci gaskiya akan wannan lamarin do a warwarewa mabiya rudanin da akajefa su. Daga karshe muna rokon Allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta yakuma nunamana karya yabamu ikon guje mata. Allah ya karawa shuganmu masoyinmu manzan Allah s a w . daraja.
@FunnyAnimalsLife01
@FunnyAnimalsLife01 3 года назад
Hikimar prof na kaiwa kotu Domin Mutane Susan Wanda zasu baiwa Amanar Addininsu Bawai Dan yaci masa mutunci bane, kuma ko kaine akace kana daurewa su Abduljabbar gindi sun Zagin Annabi AI se ind karfinka ya kare to shiyasa zai kare kansa
@adamuabdulhamid1071
@adamuabdulhamid1071 3 года назад
Duhu na dukan duhu
@abubakarharuna3556
@abubakarharuna3556 3 года назад
Malam kaji tsoron Allah wayse yace manzon Allah sallallahu alaihinwasallam daidai take dakowa kakawomana mujishi kowaiye inbakaryabane
@abdoullahifahad8222
@abdoullahifahad8222 7 месяцев назад
❤❤ gaskiyane malan Allah ya karama Imani ❤❤❤❤
@mohammedmuntaka2431
@mohammedmuntaka2431 3 года назад
Allah shiryar damu baaki daya. Ameen
@siminiamini1931
@siminiamini1931 Год назад
Masha Allahu Allah yaqara lafiya maulana
@SoulemanAbdallah
@SoulemanAbdallah Месяц назад
ما شاء الله الحمدلله رب العلمين ❤
@abdoulayeabou1497
@abdoulayeabou1497 2 года назад
Allah ya Karawa Malan lafiy ya kareka gabank.da bayanka Amin
@murtalausman8160
@murtalausman8160 3 года назад
May Allah increase you in the love of rasulullah S.A.W hada mu
@jahdilhaqmohammd580
@jahdilhaqmohammd580 3 года назад
Allah ya Kara wa Prof lapia. Qur'ani tayi gaskiya يريدون ليطفئوا نور الله بأفوائهم والله متم نوره ولو كره الكافرون
@murtalanahuta2748
@murtalanahuta2748 3 года назад
Ameen
@sanisalekaka5137
@sanisalekaka5137 Год назад
Gaskiyane.malam
@wahababdoul8128
@wahababdoul8128 3 года назад
A cikin maganganunan, akwai matiƙan ƙiyayya ga AHLUSUNNAH. Ana ALLAH na me temakon adininshi da sunan anabinshi.
@abdullahimuhammad5776
@abdullahimuhammad5776 3 года назад
Masha Allah alhamdullilla Allah yakarawa annabe Muhammadu rasullillahi sallallahu allaihi wasallam daraja ameen suma ameen Allah
@ahmad2mauleed70
@ahmad2mauleed70 3 года назад
Allah y Kara lpy
@nafiuusman4985
@nafiuusman4985 3 года назад
Masha Allah hakashine yakamata awarwarema mutane zare daabawa
@hassoumiabdoulaziz1708
@hassoumiabdoulaziz1708 3 года назад
Prof wallahi duk soyayarka ga manzon allah baka kay allah son manzon allah ba, allah ne yagayi thikin alqur-a'ni a suratul kahaf thewa , gayamusu annabi ni mutun ne kamar su ......... Har zuwa karchen aya, to dan allah prof yaya magabata suka fassara wannan ayar tun daga sahabbay har zuwa ta'bi-ay, ni inada yaquiinin ba'bu wani musulmin kirki wanda zay fassara wannan aya kuma yaji thewa annabi dayday yake dachi kuma ayar kanta tana magana ne kan misliya vachariya ma-ana chima mutun ne ba'mala'ika ba aljan ba a a chima tsoka da jini ne kamar sawran halittu abinda allah yake gayawa muta'ne, allah yasa muda'the y'a rabbal a'lamiin allah yachiryardamu.
@abdulrrahmanmuhammad5290
@abdulrrahmanmuhammad5290 3 года назад
Malam. Kajai ka Kara niman ilimi
@africanindustries3708
@africanindustries3708 3 года назад
Allah ze sakawa Abduljabbar tun a duniya. Allah ba Ya bacci. A karshe dolene se gaskiya ta fito ko bayan shekaru dubu ne.
@marwanmustapha565
@marwanmustapha565 3 года назад
One in a million….stands out different about imam’s…More life and good health
@saniyakubu9680
@saniyakubu9680 3 года назад
Masha Allah
@mahamadounayoussa2857
@mahamadounayoussa2857 3 года назад
Masha Allah malam Allah yakara ilimi
@auwalsuleman8152
@auwalsuleman8152 3 года назад
Unique Professor
@sakeenaatkaber2797
@sakeenaatkaber2797 3 года назад
Allah yakarawa mlm lpy allah yakara doraka akangasya Allah yarabaka damakiyanka nafili danaboye
@zakariyashuaibu2222
@zakariyashuaibu2222 3 года назад
💯 in support
@ishaqsaad2528
@ishaqsaad2528 3 года назад
Makari kaje kotun insha Allah sheak Abdallah zai fito da hujja
@mahamadouadanane8498
@mahamadouadanane8498 3 года назад
Kada kadamu ya cheikh da ikon Allah asirin maqaryaci zai tonu
@hakeemsani6978
@hakeemsani6978 3 года назад
ماشاء الله
@umaralibassi27
@umaralibassi27 3 года назад
Wanda yataba janibin Mai Aiki Sallahu Alayhi wassalam shi ma Qiyasi za aYi?
@aminouamani1487
@aminouamani1487 2 года назад
Dan haqika kawai
@abuzainabtv5867
@abuzainabtv5867 2 года назад
GASKIYA MAGANAKA BAI DACE BA ,NI BA DAN NIGERIA BA NE AMMA KE KAUCE HANYA
@al-maheerquranicinstitutem472
@al-maheerquranicinstitutem472 3 года назад
Wannan Maqari mayau darine wallahi qaji tsoron Allah
@hamissoulaoualimoussa6376
@hamissoulaoualimoussa6376 3 года назад
Kai walahi jahiline kai yanzu malan magari kakegayawa mayau dari kaji tsoron Allah katanadi hunja da zakaba Allah
@adamuabdulhamid1071
@adamuabdulhamid1071 3 года назад
MAJA TA FARA WARI KENAN ANAYI MUNA DADI
@musamunkaila4249
@musamunkaila4249 3 года назад
Dama abunda kakeso kenan ai malamai sun hada kai sunaso su kawo gyara kaikuna kanaso ka dinga kawo shakko acikin zukatan duniyar musulmai mttxxx Allah ya Shirya mutum idan me shiryuwane.
@atiaatia4110
@atiaatia4110 3 года назад
Ku malamai kuma akuto Kuma ? Allah ya kyauta 😭😭😭😭
@user-xd3vh8bv9o
@user-xd3vh8bv9o 3 года назад
👍👏
@hajadai
@hajadai 3 года назад
Ai ba karya akai makaba
@FunnyAnimalsLife01
@FunnyAnimalsLife01 3 года назад
ru-vid.com/video/%D0%B2%D0%B8%D0%B4%D0%B5%D0%BE-fTWaaG41OvA.html
@FunnyAnimalsLife01
@FunnyAnimalsLife01 3 года назад
Ki saurari wannan kiji
@ZANGO_TV
@ZANGO_TV 3 года назад
Ki fiddo hujja sai ki magana baki zama jakar cikin gida ba
@adamuabdulhamid1071
@adamuabdulhamid1071 3 года назад
To wai Ina labarin maaja ne ????
@MaadAllah_tv
@MaadAllah_tv 3 года назад
Adaiji tsoran Allah mlm mai son zuciya
@ZANGO_TV
@ZANGO_TV 3 года назад
Malan min Kane dan san zuciya mutumin ban za dan neman suna dan shish shigi
@ZANGO_TV
@ZANGO_TV 3 года назад
Ace kayi laifin karya ka koma kana kamun kafa kada akai ka koto bYan kadan karya kayi
@ZANGO_TV
@ZANGO_TV 3 года назад
Masallacin ne baza'a bashi ba sai yayi hakuri ba sai yayi sharri da muna finci ba
@al-maheerquranicinstitutem472
@al-maheerquranicinstitutem472 3 года назад
Wallahi Yana Raina ma mutane hankali, Mayau Dari....
@Mrsjmoonhome
@Mrsjmoonhome 3 года назад
Kaji zancen ilimi
@mansurmagajigamji3560
@mansurmagajigamji3560 3 года назад
Mu hadu a central Bank din Mana. Mun shirya tsaf.
@mohammedmuntaka2431
@mohammedmuntaka2431 3 года назад
😂😁😀😃😂
@muhdumarmuhd6294
@muhdumarmuhd6294 3 года назад
Hhhhhhhjjjjjjj😀😀
@muhdumarmuhd6294
@muhdumarmuhd6294 3 года назад
Hhhhhhhjjjjjjj😀😀
@hairumuhammad6091
@hairumuhammad6091 3 года назад
Allah ya kara lafiya mal
@mounirousmann9098
@mounirousmann9098 3 года назад
Ni gaganina malan kaima Kanasan tashinhankali
@hajadai
@hajadai 3 года назад
Sai meye aje koto Allah yana bayan me gaskiya
@ZANGO_TV
@ZANGO_TV 3 года назад
Shi yasa aka ce ya fiddo hujja in babu kuma abin ya zama sharri makirci muna finci zaluncin maigaskiya kuma bazai zama malami ba me gaskiya don ya zama me ha'inci makirin malami da babu alkairi tare da shi don bai da gaskiya
@alidahirualiyu4651
@alidahirualiyu4651 3 года назад
Kai
@muhammadaminualiyu408
@muhammadaminualiyu408 3 года назад
Frof babba, babba ne
@mohammedmuntaka2431
@mohammedmuntaka2431 3 года назад
Most of the Izala people are confused .
@ashirushehu9968
@ashirushehu9968 3 года назад
Allah yasawake, amma hakuri shine ya zama Alheri.
@zoulkifiloumiziyawa6601
@zoulkifiloumiziyawa6601 3 года назад
You don't no Nothing
@mohammedmuntaka2431
@mohammedmuntaka2431 3 года назад
Masha Allah
@halimamuhammed8477
@halimamuhammed8477 3 года назад
Masha Allah
Далее
Напугал рыжего малыша😂
01:00
Просмотров 78 тыс.
IMAM OGBOMOSHO KNOWLEDGEABLE MAN
30:49
Просмотров 1,5 тыс.
Raddin Dr. Sani R/lemu GA wani Dan karambanin Farfesa
18:38