Allah yasaka da Gidan Aljanna Malam.matsalar "yan bidi'a it ache idan kache Allah yana ko inna to angudu ne amma ba-atsiraba kenan ko innama itama makaniche ai sukaiwa Allah din saboda toshewar basira.
Masha Allah, kaji magana irrin na ilimi Allah swt ya karawa malam lafiya da fahinta da basira da nisan kwana mai Albarka. Ahsanallahu ilaikum Barakallahu fikum wa Jazakumullahu khairan.
Haj saudiya mal Allah yasa ka da Alkairi Allah ya tsare mn ku ytsare mn imaninmu sunnah sak bid, a Sam insha Allah mal Lawan yafika da komai malam sunnanmu alhmdllh Allah ya basu iLmi
Ina rokon yan' uwa dasuyi searching Dr Zakir naik akan ansar Allah yana Ina shida baya izala baya dariqa kaji Mai yace.... Hakika tabbas Allah na sama Amma power shi na ko Ina har yake Bada hadisin Annabi Muhammad (S.A.W) akan an tambayar wata Ina Allah yake tace "Allah (S.W.A) Yana sama, Annabi muhd yace da ita lallai tanada imani
Assalamu alaikum Wato shi Mallam ya dauka cewa shi Allah irinmu ne idan muna masallacin Imamu Ahmad to ba zai yiwu a daidai lokacin muna wani masallacin ba, ko kuma ba zai yiwu shi mallam gashi a kano kuma a ganshi a wata jiha kuma a lokaci guda ba. Har ma ya ce duk wanda ya fadi haka ya karyata Qulhuwallahu...inna lillahi wa inna ilaihi raji'una!!! Wannan ya nuna ashe mallam bai san Allah ba kenan. Domin Allah Qadirun ne akan komai babu abinda ba zai iya yi ba. To me ne ne kasantuwar Allah yana ko'ina din? Ko shi mallamin in Allah ya yarda masa sai a ganshi a ko'ina. Wata tsiya ce kasancewa a ko'ina din? Qulhuwallahu ba ta magana akan Allah ya daidaita a kan alarahi ko yana ko'ina maganarta kawai Allah Shi kadai ya ke, bai ce ba ya ko'ina ba a cikin surar. Duk sanda mu yan dariqa mu ka ce Allah ya na ko'ina ba fa muna nufin mu ne mu ka fada ba, Allah ne ya fada da kansa cikin suratul Hadid( WA HUWA MA'AKUM AINA MA KUNTUM) ...kuma shi yana tare daku duk inda ku ke. Imaninmu shine yana tare damu da zatinsa da iliminsa da dukkan siffofinsa. Babu inda Annabi Sallallahu alaihi wa sallam ya ce Allah ba ya tare da bayinsa da zatinsa sai iliminsa kawai in akwai ku kawo? Duk inda a ka yi bayanin ilimin Allah a cikin Qur'ni ko Hadisai ilimin ne ake son a yi bayani ba wai an kore tarayyar ba. Shedan yana tare da mu duk inda mu ke da zatinsa ma'ana da kansa, Mala'ikan mutuwa yana tare damu duk inda mu ke. Shedan guda nawa ne, malaikan mutuwa guda nawa? Wannan duniyar da mu ke ciki guda nawa ta ke? A cikin mala'ikun Allah fa akwai wanda kafansa daya ta yi wa duniyar yawa kuma Allah ya fishi girma! Dan haka cewa da mu ke yi Allah ya na ko'ina kuma da kansa shine: na farko shi ya fada. Na biyu Annabi Sallallahu alaihi wa sallam bai ja ayar ya fasaara ba. Na uku shi Allah shi ya barwa kansa sanin ya ya tarayyar ta ke. A takaice dai Allah ya ce ya daidaita akan Al arshi mun yi imani da haka ba ruwarmu da yaya ne daidaituwar? Ya kuma ce ya na tare da mu duk inda mu ke nan ma mun yi imani mun yarda babu ruwarmu da ya ya ne tarayyar. Yarda da Imani da maganar Allah sune gaba. Wahdatul wujudi kuma ma'anarta shine kadaitakar samammu. Ma'ana: Daya ne ya samar da kowa da komai, Dayan kuma shine Allah. Wallahu khalaqakum wa ma ta'amaloon: Allah Shi ya halicceku abinda ku ke aikatawa ma shi ya halitta. Babu kowa kenan sai Allah ba kowa Allah ba. Kowa ka gani Allah ne ya halicceshi, ma'ana halittu gabadayansu kayan guda daya ne wato kayan Allah ne, babu wani daya da wani ya halitta, wannan takaitattar bayani shine fa ma'anar Wahdatul wujudi! Ya Allah ka ganar damu!
To Ni Banga raddi na ilimi ba anan , da Allah malan kafin Allah ya hallaci sama yana Ina Kenan ? Kuna tawili gasu wasu ayoyi Kuma wasu kuki musu tawili , ha'inci Kenan
Ga Hadisi na manzan Allah (s.a.w) wani yazo da baiwa zai "yan tata yachi annabi yamata jarabawa yachemata ainallah a-ina Allah yake tache huwa fisama'ah Allah yana sama yache waye ni tache Manzan Allah yache ka yantata muminache
Yana Saman Al'arshi wacce ya halitta kafin halitattar Saman Duniya, kafin halittar saman kuma yana inda ya barwa kansa sani. Kai idan kace yana ko ina kafin halittar sama da Alarshin, a ina ya fadi hakan?
Allah ya na koina, Allah ya halici sama da kasa, tou a lokacin da ya halici sama, shi yana ina? Kada ka ce arna suna cewa Allah ya sama, karya kake yi. Domin Allah yana koina (Omnipresent)... Kai malam,Sheik Junaidu ya fi ka Sanin gaskin akan wanan Raddi. Ku je ku nemi karatu.
Allah sarki kaida kakeda shehu amma saboda sanzuchiya irentaka wai masu chewa Qalallahu qala rasulullahi wai sune makiyyan manzo, makiyyan Dariku ne malaman sunna it ache gaskiya ba Manzan Allah makiyyan Annabi sune masu fifita shehu akan sunnar Manzan Allah.
Annabi Musa ya gana da Allah akasa Annabi yunusa acikin kifi kabamu Amsa akan haka sannan kuwarijawa Kunkare akwatance dagahanu sama Yayin addua kurmayanuna sama Yayin rantsuwa dankokuwa yadaga Sama yanunawa Allah haba haba Kakarata alqur ani mana ko hadisi Kamar yadda aka karantama kace Bahakabane gayadda yake Inkaisa malami haka ake yi bakwai Karya ko kwatanceba ku ba Allah Ba annabi sai kwatance dare da rana dawatama suishi sukada wannan Kwatancen naka malam kasake kirkiro wani sabo dan wannankam Kafadi kuma daga yau Bama Bukatar kwatance kawai Kitabu wassunna aya ko hadisi
Maganar da ake nuna muku Daban abinda kuke ganewa daban, cewa akayi ba'a ma allah wuri, haba malan dan Allah da ilimin ka, Ka bada misalin kulhuwallahu, walillahi masalul a'a Ala, dan rana guda nawa ce? Kuma ake ganin ta a ko ina ? Haba malan karka bayar da mabiyan ka mana
To kabawa kan ka ansa, tunda de har rana tana sama zaa iya ganinta ko’ina. Ka ga kenan Allah yana kallon mu a ko’ina muke, da iliminsa, tunda shi Allah guda daya ne. Surah AL- Iklas. Allah bu wayi gagara misali
Innalillahi wainna ilaihi raju'un wlhi katuba wlhi mallam, Allah na sama a'uzubillah a'uzubillah subhanallah. Allah ya wuce ace yana wani wuri wlhi..cewa haka rashin ilimi ne, rashin fahinta ne wlhi.innalillahi Allah yasa ku gane Alfarman sayyadina rasulillah 🙏🙏🙏 kana nufin gidan Allah yana sama kenan a'uzubillahi Allah ya shirya.
@@moussaalbani1689 . Ko ina, cewa Allah yana wani wuri rashin ladabi ne saboda shine maliccin sama da kasa, idan kuma kace min Allah yana sama, tambaya anan "kafin Allah ya halicci sama a Ina yake? Idan kace ga wajen da Allah yake kayi rashin ladabi gsky..saboda malamai sun nuna mana duk abinda kakeyi Kuma a ko Ina kake Allah yana tare da kai. Allah yasa mu gane inshaallahu
To wakake tambaya kenan shi Allah da kansa yache yana sama Suratul Iklas Allahus samad kuma dayake Baku ganewa idan kache Allah yana ko inna ita ko inadinma ai makani che ai tunda ka jahilchi me kake chewa
@@ahmedbasfar4181 tou dama ita musuluncin Najadi irin wadda kukeyi ai marasa kaifin basira da fahimta ke cikinta, meya kawo maganar bahaya cikin maganar Allah kuma?