Lallai haryanzu akwai na dauri mutanen garinmu Wanda duk yatashi cikin karkara tabbas yasan Tufka kaka da kakanni Allah yakarama dattijanmu lfy da nisan kwana tabbas tawajensu ake amfana da ire iren al adu da sana o in da kuma kasancewarsutare damu babbar rahamace. Allah yajiqan kakanninmu da iyayenmu dasuka gabata
Aikin yin igiya ba saqa ake cewa ba TUFKA ake cewa.! Ya kamata 'yan jarida suke iya hausa domin kuwa daga wajensu ne ya kamata a samu ingantacciyar hausa tunda a yanzu sune muryar jama'a kamar yadda a da mawaqa sune muryar jama'a.!
Sf Fds Allah sarki duniya makaranta munamaka addu a kayi kyakkyawan karshe duniya DA lashira Allah yasa jin dadinka yana aljanna baba amma matuka akwai abin tausayi sosai