Kullum ana walƙiya muna ta gane hakikanin addinin musulunci..... addinin iyalan gidan Manzon Allah s.w.a Ya Allah duk wanda yake da hannu wajen rusa wannan makarantar da kuma takuram musulmi a ko ina fadin Duniya Allah Ka rusa shi, dama wanda yake goyon bayan ƙarya. Domin ba'a kauda gaskiya da bakin bindiga da ƙarya. Muna nan tare da duk wanda yake dafama iyalan gidan Annabi s.a.w Wadanda ya yi mana wasiyya da su. Kuma in sha Allahu, ba gudu ba ja da baya, muna tare da Ahlulbayti a.s