Tabbas ana ganin shugaba SALLAHU alaihi wasallam amafarki wanda yakaryata hakan shine ALLAH bainufeshi daganinsaba.ALLAH muna rokonka kachi gaba da nuna mana annabinka ko a mafarki ko azahiri ko a zuciyarmu.alfarmar annabi da Qur,ani
Bai war Allah ke da keka san darajar Annabi ina koyi dashi yake a gurin ki har ki zage wanda yake kan sunnar Annabi haba duk wanda y ke musulmi y wuce wannan kazamar kalmar d keka fada saboda annabi baya aibata musulmi dan Allah a gyara 👏
Ai malaman yan tijjaniya su suka fara bude wanan bakar akidar,saboda shi kansa lazimin darikar wai shehu mafarki fa annabi yayi aka bashi salatil fatihi, Allah dai ya shiryar damu kai😢
Slm.malan wllh ka kiyaye malan Makari ya fika ilimi nesa ba kusaba,kana da kuskuren fahimta Kuma a karantarwarka a kwai kuskuren.wllh shiyasa bana sauraron ka?ka runka adalci a rayuwa Kai kullun a dai-dai kake baka kuskure?kowa awurika Mai kuskurene Kaine a kan sai-dai?
Wan nan fassarar dakakecewa annacemata don asami hujja akan maganar shehu tijjani toh ita ruwayar su suka qir qirota ko akwaita hankalinsu yafi kar kakata channe ?
Kenan duk littatafan da suke bayanka cewa kayi zakuso kusamu aka kawomaka ko zuwa kayi ka nemosu? Ko kuma na decoration ne? Ka zauna agaban littatafai kana jira akawomaka hujja? Duk kankantar abu matukar baka saniba kuma kana da bukatar sani to sunansa ilmi sai ka tashi ka nemeshi ba zuwa zaiyi ya samekaba
To dama shi ilimi kawowa mutum ake ko zuwa ake a nemoshi? Ilimifa ba a social media yake ba idan akwai abunda kake bukatar sani daga wajen Prof. sai kaje kayi tambaya ya sanardakai ba kace wai yazo Media ya yi maka bayaniba wannan furucin naka baya cikin martaba ilimi gashi kace kai malamine