Assalamu alaikum malam barkanmu da wannan lokacin ya ibada allah yakara lafiya da nisan kwana ina da tambaya malam ina da yar uwa ta tsanine sosai bana yimin magana idan namata kuma sai tace ina neman guri idan kuma hallo na bita ayanda take so sai tayi ta fada ina mata gaba kuma dama muna tare da ita Mlm tace natafi daga gidan ta bata kaunata bata kaunar me kaunata mlm nayi nayi mu dai dai ta takiya mlm idan na bita ayanda take so banyi lafiba maana nakyaleta mlm akarami haske dan wlh bana son abin damukeyi atakanin yaya zanyi
to gsky bazai yuwu ba ace kin kyaleta gaba daya koda kuwa ace ke bakida lefi tinda kinyi iya yinki akan hakan to matsalar shine idn kika barta tana cikin fishin ubangiji kinga kuwa bazakiso ace yar uwarki tana a wnnn halin ba dan haka kije ko manya kisamu su shiga maganar dan su daidaita ku ina nufin iyaye kenan