Тёмный
No video :(

Toh Fa Masu Zanga zanga Sun Sawo Sheikh Daurawa Agaba Da Kabiru Gombe Kan Hanasu Zanga Zanga... 

AL-Ishara TV
Подписаться 107 тыс.
Просмотров 25 тыс.
50% 1

Subscribe AL-Ishara TV

Опубликовано:

 

26 авг 2024

Поделиться:

Ссылка:

Скачать:

Готовим ссылку...

Добавить в:

Мой плейлист
Посмотреть позже
Комментарии : 54   
@SaudatAbdullahAbdullah
@SaudatAbdullahAbdullah Месяц назад
Ai addu,a tana tafiya ne da aiki, duk masu cewaayi addu'a kada ayi zanga zanga toh dan Allah kuzauna kwana2 a dakinku ku diga addu'a Allah yasa kuji kun koshi basai kunciba mugani zaku kai. Abin takaici wai haryanzu akwai mahaukata masu cewa ayi addu'a Allah ya shiryeku
@user-jl2bf9qn2l
@user-jl2bf9qn2l Месяц назад
Wlh dan uwa babu yaran dazasu gane fiyeda zanga zangar
@lawantajudeen2583
@lawantajudeen2583 Месяц назад
INSHA ALLAH sai mufito
@babangidayelwayirnggau8250
@babangidayelwayirnggau8250 Месяц назад
Allah ya kaimu ranar amen
@user-on9ko9gn6s
@user-on9ko9gn6s Месяц назад
Wallahi anashan wahalasosai anijeria Allah yataimakemu kufito kuyi zanga zanga lfy kugama lfy Allah yakaremanaku dan darajar annabi SAW🤲🤲
@user-on9ko9gn6s
@user-on9ko9gn6s Месяц назад
Ameen Allah yabada nasara Allah yataimakemu yakawomana daukin gaggawa muna muku aaddua Allah yasa kuyi zanga zanga lfy kugama lfy yahayyu yapayyun🤲🤲
@aliyuisa9367
@aliyuisa9367 Месяц назад
Allah yasa mudace dai kawai amma akwai matsala gaskiya Dan mukan in akace afitoh zamu fitoh
@HabuMuhammad-dw2ny
@HabuMuhammad-dw2ny Месяц назад
Gaskiyane azzaliman malamaine kakap dinsu malaman kudi Kuma wallahhi saimunyi
@MoustaphaHamissou-nz3el
@MoustaphaHamissou-nz3el Месяц назад
Masha Allah mungode Allah Saka da alkairi
@user-ti3ik4ts4j
@user-ti3ik4ts4j Месяц назад
Ayikokari matasan Nigeria akawo saiyi Allah yatemakeku
@user-ti3ik4ts4j
@user-ti3ik4ts4j Месяц назад
Allah yatemakeku matasan Nigeria Allah yatsareku daga sharrin gwamnatin Nigeria
@HussainiYusuf-ky7oj
@HussainiYusuf-ky7oj Месяц назад
Malamai kuma kuji tsoran Allah, wannan mah tuna tarwane sadaqallahul Azim
@YahuzaAly
@YahuzaAly Месяц назад
Wallahi bazaku taɓa zama lafiya ba. har sai kun fara bayayya da ɗa'a ga malaman ku. Amma muddin kuna ce ince da malamai da Zubar da mutuncinsu toh bazaku taɓa zama lfy bah Wallahi.
@umarmubaraksambo1345
@umarmubaraksambo1345 Месяц назад
Gaskia ne malam إن الله لا يغير ما بقوم حتى يغيروا ما بأنفسهم Inji Annabi Muhammad(SAW)
@BILKISUFauzan02
@BILKISUFauzan02 Месяц назад
Allah yasaka mana sun korimana mazajenmu sunbar kasa suntafi wata kasar ana wulankantasu mutum da degree sa Amman abanza innalillahi wa'inna ilaihi rajiun Allah ka kawo mana dauki Allah ya taimakeku matasanmu akan wannan zanga zangan Ameen ya Rabbi
@yahayaabdullahi5092
@yahayaabdullahi5092 Месяц назад
ماشاءاللہ
@makharajausman2196
@makharajausman2196 Месяц назад
Duk Wanda keson yaci mutuncin malamman mu Allah ya wargashi ya kunyatar dashi
@habibayakubu1283
@habibayakubu1283 Месяц назад
Bakuda hankali kujekuyi zanga zanga karkuje kuyi istigifari da addu'a da alqunut kuma mugyara tsakaninmu da ALLAH wlh ALLAH zegyara zemana maganinsu wlh
@MahiShuaibu-ge7uv
@MahiShuaibu-ge7uv Месяц назад
Sai munyi din
@YahuzaAly
@YahuzaAly Месяц назад
Wannan gaskiya ne Wallahi.
@hassanmusasada4251
@hassanmusasada4251 Месяц назад
Wawa wayanda basa kishin yankin su, Kai Dambareren Wawa ne , marassa kishin Yan uwanka shi.
@ibsnomaa
@ibsnomaa Месяц назад
Malamai dai ko yan maula. Dama dama Daurawa amma Kabiru gombe ai ba malami ba ne. Maroki ne kawai
@Speedyvampir2
@Speedyvampir2 Месяц назад
Mallami ne kam amma dai ya dan sami zamiya.
@hassanmusasada4251
@hassanmusasada4251 Месяц назад
Sun RAINA Yan Arewa , Idan Sunyi Zalunci' Sai su hada mutane da Addini. Munafukai 😢😢😢
@d.bcooper2271
@d.bcooper2271 Месяц назад
ZANGA-ZANGA ba TAWAYE ba ne.
@umarmukhtar3384
@umarmukhtar3384 Месяц назад
Duk karya kukeyi wlh kowannenku yasamu dama saiyayi zalunci bama goyon bayan zanga zanga kuma insha Allah bazatayiwuba insha Allah
@HussainiYusuf-ky7oj
@HussainiYusuf-ky7oj Месяц назад
Wlh malamai kuma kuji tsoran Allah kuma shuwagabannin kasannan wa,azi.Komai sai kuci muyi hakuri,kisa a Nigeria ai bayau akafara ba
@SaniAbdullahi-ed1je
@SaniAbdullahi-ed1je Месяц назад
Wannan gaskiya ne
@user-qt3pl1cj7q
@user-qt3pl1cj7q Месяц назад
Wlh wannan bakin mulki na Nigeria Babu wata kasar larabawa da za.ayi musu irin wannan mulkin su zura ido hiyasa su dasun ga zaluncin shugaban suke zanga zanga kuma su sami nasara
@adamuzakari4925
@adamuzakari4925 Месяц назад
Kaito Yan najeriya ma tsoratane sai iya sururu
@Hassanabubakar0153
@Hassanabubakar0153 Месяц назад
Sai munyi insha Allah, Ba gudu ba ja da baya Ko a mutu ko ayi
@habibayakubu1283
@habibayakubu1283 Месяц назад
Wlh babu abinda zanga zanga zatayi magani idan kungyara ALLAH zegyara mana idan kunyi aiki da ayar da ALLAH ( S.W.A yakecewa wlh ALLAH bazegyaramukuba harsekungyara ) nidai shawarata muyi addu'a da kuma istigifari
@MahiShuaibu-ge7uv
@MahiShuaibu-ge7uv Месяц назад
Su shugabannin sun gyara ne mu ba jahilai bane Allah a baki firauna a zuci
@habibayakubu1283
@habibayakubu1283 Месяц назад
To kujira sugyara kodai kundauko shirin ruguza dan zaman lafiyar da ALLAH yabamu
@ishakudusman2622
@ishakudusman2622 Месяц назад
Ayi zanga zanga har Sai soja ya karbi kasa Kuma ya kashe azzalumai
@bsrbsr4499
@bsrbsr4499 Месяц назад
Mutane bakufahim tar maganar mutum shifa bece haramunbane kumabece addini yahanaba shidai yace basugoyan bayan zanga zanga soboda abunda yafaru awasu kasashan haka kawai najiyace kumabehaba becekar ayiba don Allah kai shiyarin maganan nan don mutane sufahimta
@ishakudusman2622
@ishakudusman2622 Месяц назад
Malaman Nigeria sun karbi kudin matsafa. Afito a yi zanga zanga kawaii.
@user-mq9ui6zt8u
@user-mq9ui6zt8u Месяц назад
komadai babu a addinin to mudai zamufita zanga zanga Allah yaga zaluncin da akeyimana
@ayshbeny
@ayshbeny Месяц назад
Truth be told. What happened at End SARS? It started out as a peaceful demonstration but ended as a masacre. Even then some of us had proof that Protests are haram in Islam
@SaudatAbdullahAbdullah
@SaudatAbdullahAbdullah Месяц назад
muslumci ya halasta bijirewa zalumci ya kuma yi hani da mika kai ga zalumci Da mutuwar kaskanci ai gwanda ta izza, Allah ya stinewa malaman siyasa.
@yahyalawal3998
@yahyalawal3998 Месяц назад
Salam alaikum. Jama'a wallahi ku yi a hankali. Babu abin da zanga zanga zai haifar sai karin matsala. Wallahi abin da turawan nan suke jira muyi kenan sai su kunna mana wutan da bamu san yanda zai kare ba. Kasashen da suka yi zanga zanga ya zame mana darai jama'a. Muyi ta addu'a Allah Ya kawo mana wanda za suyi mana gyara.
@MahiShuaibu-ge7uv
@MahiShuaibu-ge7uv Месяц назад
Saboda an Sato an Baku ba
@yahyalawal3998
@yahyalawal3998 Месяц назад
@@MahiShuaibu-ge7uv wallahi ko aiki bana yi. Sana'a kawai nake yi. Amma bin shawaran annabi a kan ba a ma shugaba zanga zanga yafi min kwanciyar hankali. Kai kabi son zuciyar ka. Allah Ya shirya mu.
@AdaAdam-ho5gr
@AdaAdam-ho5gr Месяц назад
Wanda ya yayata hadisin Hana zanzanga to shi ba zanga zanga ma yayi ba yakar shugaban lokacin sa yayi , Kuma yayakikalifa manzon Allah SAWS bayan da yahau Mulki shine yayi ta tereren wanna hadisin.
@ibrahimsuleiman6873
@ibrahimsuleiman6873 Месяц назад
shegu mallamai kun sha kudi shi yasa kuke hana zanga zanga a Nigeria
@habibayakubu1283
@habibayakubu1283 Месяц назад
Malamai ku kyalesu ayidai mugani ALLAH yatsaremu
@mukhtarabdullahi4224
@mukhtarabdullahi4224 Месяц назад
Daga cikin wannan malaman sukace lokacin buhari bera ne apalon sabi da gaskiyarsa duk halin da akeciki basa magana wani kwanannan wai haryanzu babu kamar buhari ton su zasu fada mana gaskiya mayaudara
@h.n1977
@h.n1977 Месяц назад
Musulunci ne kawai mafita ga Musulmi
@MalamAbu-wu5bo
@MalamAbu-wu5bo Месяц назад
Duk abinda zaifaru yafaru
@ibsnomaa
@ibsnomaa Месяц назад
Tunda babu wanda ya halicce mu acikin ku babu wanda ya isa ya hana mu zanga zanga
@Speedyvampir2
@Speedyvampir2 Месяц назад
😅😅😅
Далее
SPONGEBOB POWER-UPS IN BRAWL STARS!!!
08:35
Просмотров 20 млн