Allah Ya biya Dr. Allah Ya tsare ka kuma Ya ƙara maka ƙarfin guiwar cigaba da wayar wa al'umma kai. Wannan matsalar ta shafi baki ɗayan arewa maso gabas ne.
Azzalumi Munafuki Annamimi Mayaudari Mara kishin kasa Karen farautar 'yar siyasa Sune kadan daga mutanen da basa son ka Dan Bello Muna tare dakai 100% evere🤛💪💪 Keep up the good job👌
Wallahi ko aqafa aka kullamin zan wafce in wullar..... Akafito media akace za,a ebi ma,aikata mukayita jira muji ranarda za,adauka Dan mararsa Aiki munadayawa. Amma ajefe jefa saikaji anatasayarwa wa masu kudi. Sunraba tas atsakaninsu yan' siyasa. Haryau ba,adauki kowaba.
Subhanallah. This man was in a court case with the EFCC when he was elected as the state governor. Bayan nan, duka charges da ake tuhumarsa dasu aka dakatar saboda immunity. Mu muka zabi barawo da hannunmu. 😢😢😢
Innalillahi wa inna'ilaihir rajun duk asibitotin da makarantun ba nagari ko daya gaskiya an mugun Raina talakawa ya Salam!!! Su ko kunya basaji koda yake Wanda bashida Imani ina zai haduda kunya 😢😢😢
Innalillahi wa inna ilayyur ra juun Ynx wannan asibityn ko dabba ai baa kaiba bare dan Adam kai wato duk dunia da wuta kasamu shugabanni marasa imani kamar na nigeria Wlh
😢Ikon Allah wlh manyan arewa basa jin tsoran Allah ai kanta APC bai kamata azabe ta bah azabe na gaba, ai hatta atiku bai kamata azabe shi bah din shi mah ai manyan mu su bamu history insh. Allah y kawo muna mafita a arewan nan