Jagoran Jam’iyyar NNPP ya zargi tsohon gwamnan Kano kuma shugaban jam’iyya mai mulki ta APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje da rashin niya mai kyau yayin da ya kirkiro masarautu biyar a jihar Kano a lokacin da yake gwamna.
Tsohon gwamnan jihar Kano ya kuma ba da shawarar yadda za a kawo karshen dambararwar masaruatar.
Kwankwaso ya bayyana hakan ne a wata hira da ya yi ta manema labarai wanda da Muryar Amurka ta halarta inda yace akwai jita jita mai karfi kan cewa akwai hanun gwamnatin tarayya kan dambarwar masarauta a jihar Kano.
Karin bayani akan VOA Hausa: www.voahausa.com
Karin bayani akan Facebook: / voahausa
Karin bayani akan Instagram: / voahausa
Karin bayani akan Twitter: / voahausa
Karin bayani akan Boko Haram: Fuskokin Ta’addanci: bit.ly/3ElbQit
Shirye-shiryen Sashen Hausa na Muryam Amurka (VOA) wadanda suka hada da na rediyo, talabijin, shafin yanar gizo da kuma kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram, Twitter da RU-vid. Shirye-Shiryenmu sun hada da Taskar VOA da Labarun Mako da Dardumar VOA da Duniyar Amurka da kuma Lafiyarmu.
Sun kan kai ga mutum sama da miliyan 17 da ke bibiyar kafar a kasashen Najeriya, Nijar, Ghana, Kamaru, Chadi, Cote d’Ivoire da Jamhuriyar Benin. Sashen kan gabatar da labarai da dumi-duminsu, da batutuwan da suka shafi fashin baki, siyasa, kimiyya, fasahar zamani, kiwon lafiya, kasuwanci da nishadi tare da hadin gwiwar abokanan hulda na gidajen rediyo da talabijin sama da 100 a wasu yankunan Afirka.
22 сен 2024