Ni ina goyan bayan sa, ya yafemata amma kartasake zuwa kusa dashi Tunda dai Duniya take nema ga Fili ga Doki. Don Koni haka ta faru dani yafe mata zanyi Don koyi da fiyayyan halitta Annabi Muhammad SAW
Agaskiya indai harfadakarwa kukeyi domin aguji aikata zunubi to ahukuntata inbahakaba mata wasu wawaye ne sai suga idan watama ta aikata haka yafemata za ai Dan haka ya kasan ce film dinku akwai hukunci
Ai shi al'amin beda zuciya yakamata ya gujeta tu farko saboda babu wanda zaka yiwa wannan asarar kuma kasska shi a jiki ya kyaleka tabbas se yanemi fansar haka.