Kai Jama'a Allah yayi mana tsakani da rashin imanin karshen zamani Saisu dage babu damuwa itama Jahannama nan tana jira hawuya mudai dage da addu'a akwai Allah wanda baya bukatar lauya ko canba
Allah ya jiqan sarkin kanya, to sauran saraki ya kamata ku shiga taitayinku, kuna daurewa shuwagabanni azzalumai gindi, kuma abin ya fara kawwowa a kanku, Allah ya taimaki yan Nigeriya kuma Allah ya kawo qarshan bandits, kyma inaga har da laifin wasu maluma. Tun a baya su bari a sanar da matunan karkara addinni, wasu dikkikan maluman galgajiya suka ki, kuma su ka ki su karantar da mutana nan, su kayi ta musu tatsuniyan walliyai, yau gashi bakin jahili ya dau bindiga yana kashe mutane yana cewa Allahu Akbar, Allah ya isa Wallahi.
Allah ya gafarta maka Baba isah daya, sarkin garin mu ne.jahar kebbi ne karamar hukumar danko/wasagu . wallahi sun dade suna farautar rayuwarsa. to yanzun su zauna ga duniya nan wanda baizo ba ma tana jiransa
Ina lilahi wa ina ileihi raji'un Allah ubangiji ya jiqanshi da rhm Allah ya gafartami😭😭😭😭ya ubangiji Allah ka tonawa wa anda sukayimishi wanan aiki asiri ya Allah ka bi mishi hakishi 🤲🤲🤲🤲
Gaskia shuwagabanni Nigeria ba suda Imani.kunaji kuna gani .anatakashé mutane sunagani Sun kasa magancé😭😭😭 matsalar tsaro .Nigeria Kenan komi zasuyi basayin gaskia azzalumai sunfi mutanen kirki yawa ,shiyasa Yanzu dan Nigeria duk rantsuwarda zaiyimaka dan uwa kada kayarda dashi KO Yana rantsuwa all qurani Yana fitowa gabakinshi kada kayarda 🇳🇪👈
The fulanis re killing the Hausas emir, putting there own brother's fulanis, while Hausas people re seen as nothing, so so funny, the Hausas land's re gone