Тёмный

Yanda aka kashe sarkin kanya kebbi bayan sace shi, tare hanyar zamfara da kashe mutane da sace wasu 

Abu Aisha Nbnews
Подписаться 5 тыс.
Просмотров 2,9 тыс.
50% 1

Опубликовано:

 

8 окт 2024

Поделиться:

Ссылка:

Скачать:

Готовим ссылку...

Добавить в:

Мой плейлист
Посмотреть позже
Комментарии : 44   
@Nuramuhammad-uy4ok
@Nuramuhammad-uy4ok 30 минут назад
Allah ya jikan sarkin kanya ya Allah 👋
@IndoAbdullahi
@IndoAbdullahi 2 часа назад
Kai Jama'a Allah yayi mana tsakani da rashin imanin karshen zamani Saisu dage babu damuwa itama Jahannama nan tana jira hawuya mudai dage da addu'a akwai Allah wanda baya bukatar lauya ko canba
@abdoulazizkassoumi4663
@abdoulazizkassoumi4663 2 часа назад
Allah ya jiqan sarkin kanya, to sauran saraki ya kamata ku shiga taitayinku, kuna daurewa shuwagabanni azzalumai gindi, kuma abin ya fara kawwowa a kanku, Allah ya taimaki yan Nigeriya kuma Allah ya kawo qarshan bandits, kyma inaga har da laifin wasu maluma. Tun a baya su bari a sanar da matunan karkara addinni, wasu dikkikan maluman galgajiya suka ki, kuma su ka ki su karantar da mutana nan, su kayi ta musu tatsuniyan walliyai, yau gashi bakin jahili ya dau bindiga yana kashe mutane yana cewa Allahu Akbar, Allah ya isa Wallahi.
@FatimaUmar-r5m
@FatimaUmar-r5m 2 минуты назад
Ameen ya Rabbi
@MamanrabiouHima
@MamanrabiouHima 2 часа назад
Allahu Akbar wannan Nigeria kenan alhamdullah Allah dabai Halliceni a Nijeriya ba wllh
@ابراهيمالانصاري-ص6ن
Allah yagafartamichi Allah yasa yahuta Allah yasa ce tafiye michi nana
@AbuAishaNbnews
@AbuAishaNbnews 49 минут назад
Amin
@zainabmusa4199
@zainabmusa4199 13 минут назад
Allah ya gafarta maka Baba isah daya, sarkin garin mu ne.jahar kebbi ne karamar hukumar danko/wasagu . wallahi sun dade suna farautar rayuwarsa. to yanzun su zauna ga duniya nan wanda baizo ba ma tana jiransa
@Mohamed-d6t5h
@Mohamed-d6t5h 3 часа назад
Ina lilahi wa ina ileihi raji'un Allah ubangiji ya jiqanshi da rhm Allah ya gafartami😭😭😭😭ya ubangiji Allah ka tonawa wa anda sukayimishi wanan aiki asiri ya Allah ka bi mishi hakishi 🤲🤲🤲🤲
@Habibamuhammadd
@Habibamuhammadd 3 часа назад
Amen ya Allah
@AbuAishaNbnews
@AbuAishaNbnews 3 часа назад
Amin
@MamanrabiouHima
@MamanrabiouHima 2 часа назад
Allah ya jikansa da rahama
@aysaahmmed7925
@aysaahmmed7925 47 минут назад
😭😭😭😭😭😭
@mubasshirabubakar
@mubasshirabubakar 35 минут назад
Allah ya kawo mana karshen wannan abu
@abdouhalilou-r8x
@abdouhalilou-r8x Час назад
ai yagama magana tunda yace Allah ba sauran wani zance
@HamisuAliyu-x4j
@HamisuAliyu-x4j 2 часа назад
Allah yamasa rahama
@SamallaIbrahim-yc4cu
@SamallaIbrahim-yc4cu 36 минут назад
انا لله وانا اليه راجعون من ،😭😭😭😭😭
@Chamaki-qb9eu
@Chamaki-qb9eu 3 часа назад
Subbahalla Allah ubangiji yasa sunhuta 🤲🥹
@youssoufabdouscience3523
@youssoufabdouscience3523 Час назад
انا لله وانا اليه راجعون
@hassanmusasada4251
@hassanmusasada4251 2 часа назад
Shi Kenan Yau Ankashe wan nan gobe an kashe wan chan, Babu magani , Tir da qhugabannin Nigeria,
@AbdallaSuliman-w4h
@AbdallaSuliman-w4h Час назад
😥😥😥😥😥😭😭😭😭🤲🤲🤲
@Habiba779-om5bd
@Habiba779-om5bd 2 часа назад
🤲🤲🤲🤲🤲😭😭😭
@buharimusa7185
@buharimusa7185 2 часа назад
😭😭😭🤲🤲🤲🙏
@ismailbawanallah2199
@ismailbawanallah2199 Час назад
Inna lillahi wa'inna ilaihirraji'un allah ya gafarta masa
@mdkmsato3913
@mdkmsato3913 2 часа назад
😢😢😢
@اناانت-ص6ذ
@اناانت-ص6ذ Час назад
😢😢
@AwllAwll-q6h
@AwllAwll-q6h 2 часа назад
😭😭😭😭
@AliyuYusuf-c3l
@AliyuYusuf-c3l Час назад
Kebi ne ba neja ba
@AbuAishaNbnews
@AbuAishaNbnews 49 минут назад
Na gode.
@belloyahaya8007
@belloyahaya8007 3 часа назад
Allah ya gafarta masa
@AbuAishaNbnews
@AbuAishaNbnews 3 часа назад
Amin
@LawaliTOROGao-sq2tz
@LawaliTOROGao-sq2tz Час назад
Gaskia shuwagabanni Nigeria ba suda Imani.kunaji kuna gani .anatakashé mutane sunagani Sun kasa magancé😭😭😭 matsalar tsaro .Nigeria Kenan komi zasuyi basayin gaskia azzalumai sunfi mutanen kirki yawa ,shiyasa Yanzu dan Nigeria duk rantsuwarda zaiyimaka dan uwa kada kayarda dashi KO Yana rantsuwa all qurani Yana fitowa gabakinshi kada kayarda 🇳🇪👈
@TUNATARWAHAUSATV
@TUNATARWAHAUSATV 34 минуты назад
Kaji d'an wahala toh kada ayarda damu d'in mana saime toh, Amma kada kamanta duk lalacewar mutane akwai na kirki. mtwwww
@YounussaMohamade
@YounussaMohamade 2 часа назад
Mu hausawa fullni so cea amanra mu
@hassanmusasada4251
@hassanmusasada4251 2 часа назад
Don kurika Adalci batun kabila'ci ba hujja bane , ayi magani Yan ta Adda kowa'e ne kawaii , Kudai'a Linke mutane da sunan labila'nci
@walidiallahi
@walidiallahi Час назад
😂😂 Allah yajeqanshi dagafara
@EvansKennedy-q8h
@EvansKennedy-q8h Час назад
The fulanis re killing the Hausas emir, putting there own brother's fulanis, while Hausas people re seen as nothing, so so funny, the Hausas land's re gone
@ShaawanaMuhammad
@ShaawanaMuhammad 2 часа назад
Jahar kebbi ne ba nijer ba
@zahraddeenusman2061
@zahraddeenusman2061 2 часа назад
Nima haka nafada
@gmlibya-5359
@gmlibya-5359 2 часа назад
😭😭😭😭😭
Далее
Women’s Goalkeepers + Men’s 🤯🧤
00:20
Просмотров 6 млн
ПОНТОРЕЗКА САША BELAIR / ОБЗОР
27:43
ISRAEL ATTACKS IRAN
20:07
Просмотров 43 тыс.
BBC Hausa Labaran Duniya na Rana Yau /9/10/2024
20:50
Просмотров 2,1 тыс.
Women’s Goalkeepers + Men’s 🤯🧤
00:20
Просмотров 6 млн