Slm yau fanatsimuku daga (16-1-2021) na fara kalon wonnen flim na zamame aure yau (9-2 -2021) na tsimuku to silemane Allah yakara basira sai naji daga gareku Allah yabada saA
Masha Allah 🥰 I’m really happy how sulaiman handle this situation 💕 you have earned much love 💗 and respect ✊🏼 from me sulaiman 💕💕💕 may Allah grant our husbands the kind of heart ❤️ you got sulaiman 🥰🙏🏼🙏🏼🙏🏼
Masha Allah gaskiya naji dadin wananan fim din Amma akwai mazan da suke haka kuwa a yanzu yanda Ake rashin kudin nan pls karka dawu da farida Dan gaskiya amina tafi su gaskiya
Masha Allah good decision as Farida and her sister caused all this problems, i am sure Amina would have been a better wife to you. You stick with your decision and concentrate on your two wifes Amina and Laila, bringing Farida back will means unpeaceful home.
gaskia muna mun illimantu Allah yakiyaye mu da sharrin makirci sannan kuma da ana samu maxaje irin wannan lallai da anyi xaman aure lpy bifa munai muku patan alkairi dg nan saudia
And please no matter what don’t bring Farida back as your wife Laila and Amina are blessing to have at home sulaiman. So Concentrate on them and the new baby coming then letting Farida issue eat you up. She deserves so much more and is a karma 👌👌👌 there’s no way you can beat karma 😂😂😂😂 really happy for today’s episode 👍❤️❤️❤️
Wlh sile bawai naga kana zagaye a office ba karka dawo DA farida ,shine zai fito DA cikken fadakarwarda akeso ayi amina ta fahinci zaman gidan miji farida tafahinci ci amana kayi abinda allah allah tace ihsani yayi yin dalaq wannan shine acigaba DA rayuwa DA amina DA alaila 👌👌👌👌