Yes I support mama in this point some man don't care abt their in law's And Suleman u need to follow ur wife small because she's a local gal that marry rich man Mash Allah 👍👍👍
Wayyo anayi munajin dadi wannan borin kunya ne yasa aka dawo da kayan abincin ne kuma itama dakace mata tadena iban kayan abinci idan zata iba ta sanar da kai ai bakayi laifi ba gaskiya ka fada mata amma saboda girman kai bazata ce kayi hakuri ba saboda tsabar girman kai masha allah yau su inna anfadi gaskiya Barka da sallah
masha Allah gsky kuna kokari sosai kuma wannan shirin yanakara fadakar da ma aurata duk dama mubamuyi ba amma muna fahimtar abu dayawa kafin muyi Allah yakara basira bifa studio
Masha Allah a gaskiya nan dai hajiya tayi nasiha mai kyau ga sulle wannan kam gaskiya ne kyautatawa yanada dadi ka auri mata bata aikin komai kuma iyayenta talakawa ne kai kuma kace ba zaka taimaka mata ba daga abinci sai sutura hakan bai dace ba
Masha Allah @meenal saber Gaskiya muna jin dadin shirinnan duk DA ban DA aure cikin yardar allah nakoyo abubuwa DA dama Wanda dayardar allah innabisu zanzauna lpu DA mijina😊musamman hakuri DA girmama miji DA biyayyawa duk abinda yakeso yana kara martabar mace ga mijinta. Yayi sule indai wannan halin da kake nunawa shimaza zasunawa matansu da anzauna lpy. Allah yabamu maza magari yabamu ikon yimusu biyayya darajan annabi❤❤❤