Wato Malam Mai Alfurqan TV naga kana yawan yada waazin DR Idris kila kana da kusanchi dashi kila idan ka yi masa nasiha zai yarda. Wallahi ka rubuta ka ajiye irin usulubin da yake yiwa Mallamai gyaran dashi a gaban daliban sa irin sa zasuyi masa nan da shekaru kadan masu zuwa. Domin irin ka irin dalibanka . Wani abin burgewa shine idan sun tashi harshi ma zasuyi wa Kuma su dinga jin bautar Allah suke yi daidai ne. Allah ya sani ina jin tsoron goben daliban Mallam Idris a kasanar.
Malam dan Allah kudingayiwa malamanmu wa azi domin na zauna da wani iyamuri a yankin kudu na tan bayeshi naga dukwata state nasu basu fito zanga zanga ba sai cewa yayi ai su duk sunyi mitin a dukka jahoshinsu wai bazasuyi zanga zanga ba saboda malamaine a arewa suka sa yan arewa suka zabi tunubu da shatima wai mu Muslim ticket wai sunbarmu da wahalarmu donhaka baza sutayamu zanga zanga ba
Wlh Muji tsoron Allah da son zuciya Taya zamuci gaba malami na sukan malamai shimafa Da yana da dansiyasar dayake goyon baya mudai Muna kyautata wa malaman mu zato Allah ya Gani sunyi iya kokarin su Allah ya Gani wai mai zai Hana a wakilta shi mln Idris din yaje ya fadima shugaban kása gsky ba tinda shi yafi kowa iyawa Wani irin goyon bayane Bai ba kauran bauci ba kodan ta bare musu
@@Speedyvampir2 haka Ake fadin gsky dagajin maganar indai ba son zuciya ba kasan akwai hassada aciki shi Mai yasa baije ya Fadima shugaban kásar gsky ba yakamata a kullin muringa kyautata zato ga junan mu in akwai Wani kiyayya tsakaninka Da mutane ko banbancin siyasa in sunyi Wani abun kirki in bazaka Yaba ba to kar ká kushe mű talakawa mun fison malamin Da zai hau minbari ya ringa sukár Yan uwanshi malamai a halinda muka tsinci kan mű tsananta nasiha ya kamata malamai suyi akan mugyara halayen mu mű koma ga Allah ba sukár wasu ba dayimusu kazafi sun karfi kudi yanzu in ance ya kawo hujjar anba malamai kudi lokcin zabe zai iya?