Тёмный
No video :(

Zazzafar Muqabala Kan Annabi Isah (Jesus) Allah Ne Pastor Da Musulmi 

Mejamaa Online TV
Подписаться 37 тыс.
Просмотров 29 тыс.
50% 1

Опубликовано:

 

27 авг 2024

Поделиться:

Ссылка:

Скачать:

Готовим ссылку...

Добавить в:

Мой плейлист
Посмотреть позже
Комментарии : 57   
@Aminuubabangida
@Aminuubabangida 2 месяца назад
Ai Allah shiya halicci babuma bare kalma
@barakamutari689
@barakamutari689 9 месяцев назад
Masha Allah
@ouzeirouharounakankane8123
@ouzeirouharounakankane8123 2 года назад
Annabi isah Bawa Allah pastor
@tukursadauki8895
@tukursadauki8895 2 года назад
Wannan Hk Yake
@babangidabangisszinder7501
@babangidabangisszinder7501 2 месяца назад
Dik Abinda Muka-Ji Muka'Gani Muka-Sani da Abinda Bumu-Saniba Na Allah ne !!!
@sadiaalisuleymani7706
@sadiaalisuleymani7706 2 года назад
😂😂😂😂Allah ya shiryeku pastor subhanallah sarki zaki Allah ya taimaka Ameen summa Ameen ❤️
@mejamaaonlinetv
@mejamaaonlinetv 2 года назад
Amin summa amin dan uwa
@tukursadauki8895
@tukursadauki8895 2 года назад
Ameen Summa Ameen
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 2 года назад
Allah ya shiryeku Postor ya bude kirazanku ku gane, muma ya qara shiryemu Amin. To Allah guda daya sai ya kuma wani Allah daban, tunda halittar Allah ne ai ya tashi daga Allah. Idan ya zama Allah to waye Allan Nana Maryam da iyayan Maryam da kakaninta etc? Ai mu ilimi duk Allah ya isar mana shi a Al-Quran, gaskiya Kalamul-lah ba Allah bane, kai wanan sa6i zarce yayi yawa, idan Allah ya mutu wa ze kula da duniyar. Musa Kallamul-lah ne, idan ka mutu ai baka kwashe zunubi ba, kuma Allah me gafara ne ba sai an kashe wani ba sanan ya yafewa wani ba, sai de ai wan nafsi bin nafsi/ran data kashe rai ai mata hukuncin kisasi wanan kuma lefin mutum da ye kisa aka yankewa hukunci shi Allah ze yafewa, ba lefin mutane ba sai har sun nemi Allah gafara
@mejamaaonlinetv
@mejamaaonlinetv 2 года назад
Malama sakina Allah Yayi albarka
@maimunaibrahim9138
@maimunaibrahim9138 2 года назад
Alahdulillah allahni.imatil isllam👏
@masauduahmadmasauduahmad9907
@masauduahmadmasauduahmad9907 2 года назад
Barka da safiya
@maimunaibrahim9138
@maimunaibrahim9138 2 года назад
@@masauduahmadmasauduahmad9907 yawa ya ya'u
@user-qh7to7wy9j
@user-qh7to7wy9j 2 года назад
Subaha nallAh Allah shirye ka fastok
@mejamaaonlinetv
@mejamaaonlinetv 2 года назад
Amin
@bachirouasouman8507
@bachirouasouman8507 2 года назад
Pasto allah shiryeka
@user-dz8xt7nj2j
@user-dz8xt7nj2j 2 года назад
سبحان الله لا إله إلا الله وحده لا شريك له عيسى عليه السلام بن مريم عبد الله
@abubakarjaafar6270
@abubakarjaafar6270 6 месяцев назад
ruhun minal lah,
@harunaharuna5940
@harunaharuna5940 2 года назад
Don Allah sarki zaki inaso ayiwa fasto wannan tambayar tawa.
@MayamSani-vd7dh
@MayamSani-vd7dh 5 месяцев назад
Me suna baban yesu
@ShehuAhmadW
@ShehuAhmadW 2 месяца назад
Amma Kai wawa ne ka koma makaranta wallahi ba kasan bible ba
@user-sf5ue8tf9k
@user-sf5ue8tf9k 7 месяцев назад
❤ JESUS CHRIST IS LORD GOD ALMIGHTY ❤
@muhammadmusajalo1511
@muhammadmusajalo1511 Год назад
L
@abdallasaidou736
@abdallasaidou736 3 месяца назад
A cikin Littafi Mai Tsarki a cikin Romawa1; ga Hukunci ga Kiristocin da suke bauta wa gunkin ƙarya wanda Bayahude Yesu ne, ga la'anar:* 👇👇😱👇👇👇 Romawa 1. 21Da yake sun san Allah, ba su ɗaukaka shi a matsayin Allah ba, ba su kuma gode masa ba. Amma sun ɓace cikin tunaninsu, kuma zukatan wawayen su sun shiga duhu. 22Da yake suna cewa su masu hikima ne, suka zama wawaye. 23Suka sāke ɗaukakar Allah marar lalacewa zuwa siffofi na mutum mai lalacewa, da na tsuntsaye, da na dabba masu ƙafafu huɗu, da na abubuwa masu rarrafe. 24Saboda haka Allah ya bashe su ga ƙazanta bisa ga sha'awar zuciyarsu. har su kansu suna wulakanta jikinsu; 25 Waɗanda suka canza gaskiyar Allah ta zama ƙarya, suka bauta wa talikai, suka bauta wa talikai, maimakon Mahalicci, wanda ya albarkace shi har abada. Amin! 26Saboda haka Allah ya bashe su ga sha'awace-sha'awace, gama matansu sun sāke al'adar ɗabi'a zuwa ga abin da bai dace ba. 27Haka kuma mazan, sun bar sha'awar mace ta zahiri, sun husata da sha'awar junansu, suna aikata mugunta da namiji, suna karɓar ladan da ya cancanci kuskurensu. 28 Domin ba su damu da sanin Allah ba, sai Allah ya bashe su ga waɗanda ba su dace ba, su yi abubuwan da ba su cancanta ba, 29 suna cike da dukan rashin adalci, da mugunta, da ƙiyayya, da ƙeta. cike da hassada, kisan kai, husuma, wayo, qeta; Zage-zage, 30 masu zage-zage, marasa tsoron Allah, masu girmankai, masu girmankai, masu fahariya, masu wayo, masu yin mugunta, marasa biyayya ga iyaye, 31 marasa fahimta, masu aminci, masu ƙauna, da jinƙai. 32Ko da yake sun san hukuncin Allah, suna kuma bayyana masu aikata irin waɗannan abubuwan sun cancanci kisa, ba kawai suke aikatawa ba, amma suna yarda da masu aikata su.
@muzammilsadauzarewa1620
@muzammilsadauzarewa1620 Год назад
Sarki Zaki kacemasa wayace annabi Ibrahim baigayawa dansa yankasa zaiyiba yagayamasamana
@ibrahimmuhammad1569
@ibrahimmuhammad1569 2 года назад
Kai wannan pastor abinda baka sani ba shine a duniyar kiristanci an Sami babban sabani akan shin Allah shi kadai dinne ya rikida ya koma mutum (the word became flesh and dwelled with humans)ko Kuma shi Allah ya haifi da ya aikoshi a wannan duniya tamu? Abinda ya jawo wannan rikitarwa shine wata aaya ta Bible tace:"At beginning there was word with God and the word was God who became flesh and dwelled with us(tun azal akwai kalma da ke tare da Allah,it kalmar kanta Allah ce da rikida ta zama jiki ta zauna tareda mutane)". Sannan ga aya ta Bible da ta fada cewa bayan Annabi yahya (John)yayi Annabi Isa baptisma "Today you are my only begotten son (Daga yau Kai Dan da na haifa ne)".To idan kiristoci sun fassara wannan ayar cewa tana nufin Annabi Isa Dan Allah ne ya haifa na haqiqa,ina maganar Kuma Allah ne ya rikida ya zama mutum? Allah ne ya haifi kansa kenan? Nan ne sai dariqar Catholics ta fito da wata dabara,tace Allah daya ne ya kasu Kashi 3:"God the father, God the son and God the Holy spirit (Allah uba, Allah da da Allah ruhu Mai tsarki)".To,amma sun kasa zowa da wata aya a Bible ingantacciya da ta kasa Allah zuwa uku Kuma daya ne;sharhi akayi akan waccan aya ta farko aka gano bata cikin asalin rubutu marja'e(manuscripts)da aka rubuta da harshen Greek.kaga Wani rudani ya shiga kenan. To,idan ka fahimci wannan rudani da Turawan Yamma suke da shakku akan aqidar kiristanci har wasu suka zama mulhadai(atheists ko wayanda basu ma yarda akwai Allah ba),to sai ka dawo ka sake lale akan mummunar fahimtarku da kukeyi akan ayar Qurani da ke cewa "Inna nubashiruki bikalimatin minhu(Muna yi Miki bushara da kalma daga gun Allah )"ku binciki masana Qurani bisa jagorancin hadithai da wasu ayoyin Qurani cewa wannan kalma tana nufin halitta kai tsaye daga Allah (Kun fayakunu)ba tare da saduwa ta hanyar da namiji ba.Bari in baiyana yadda zaka gane ,kasan yadda Allah ya Saba halittu na Dan Adam da dabba shine namiji shi sadu da macce ,sai qwayaqwayin maniyin namiji su hadu da na macce ta dauki juna biyu har shi zama gangar jiki,sai Allah shi turo mala'ikan shi hura rai ga gangar jikin.ita muujizar(miracle)na halittar Annabi shine daidai lokacinda mala'ika zai hura ransa Allah ya qaga gangar jikin sai Maryam taji ta dauki ciki kuma shina Motsawa.shi yasa lokacinda wayannan mala'ika yazo da ran Annabi Isa Daga gun Allah,sai suka ga mata suna yi mata bushura da kalima,wato Allah zai halitta da cikin cikinta.Shi yasa tayi mamaki to yaya zata dauki ciki ba tareda Wani namiji ya sadu da ita ba ?sai mala'ika yace Allah yana yin wada yaga dama.ka fahimci wannan, pastor? Dan haka wannan maganar taka cewa dan Allah ya fada cewa kalima daga gareshi ba tana nufin maganar Allah ce ta rikida ta zama Annabi Isa ba, kalima a wannan aya tana nufin umarni ka zamo sai Annabi Isa ya zamo(Kun fayakunu), sabanin yadda kuka fahimta bisa yadda aka rubuta a Bible naku cewa maganar Allah da ke tare dashi ta rikida ta zama mutum;ba haka bane.kuma a Bible da ke cewa:"He was conceived by the power of Holy spirit(qarfin zuhu Mai tsarki yayi sanadiyyar daukar cikin Annabi Isa)",da kuka fassara ruhin Allah ya sa Maryam ta dauki cikin Annabi Isa,a Alqurani ba haka bane.Ruhul Quddus (Holy spirit) mala'ika jibril ake nufi,ba ran Allah ba. Dan ko a injila ta asali da Alqurani Annabi Isa ba Allah bane;bawan Allah ne da Allah ya halitta kuma daya daga cikin manzannin Allah. d
@musaayusufu4632
@musaayusufu4632 2 года назад
U Ar Blind,U DONT have deep knowledge of WHO IS GOD
@abdulwahabumarali2193
@abdulwahabumarali2193 2 года назад
This poster is funny ooooo🤣
@solomoniliya9584
@solomoniliya9584 2 года назад
Allah Sarki Zaki, hausawa suka ce karamin sani kunkuni ne.
@rashidaaliyu2119
@rashidaaliyu2119 2 года назад
Sarki xaki kabi wadannan pastocin ahankali kada kaima kawuce gona da iri
@user-dz8xt7nj2j
@user-dz8xt7nj2j 2 года назад
Wannan shiri byieba
@mejamaaonlinetv
@mejamaaonlinetv 2 года назад
Meyasa kakegani beyiba dan uwa?
@sarahaissoumahamadou982
@sarahaissoumahamadou982 2 года назад
Assalamu alaikum Sarki zaki ina ganin bakonka na bangaren musulmi bashida kwari sosai irin wadannan yakamata a dinga nemo masu kwari saboda kare martaban musluncine da fatatan alhairi gareku dakai da bakinka
@mejamaaonlinetv
@mejamaaonlinetv 2 года назад
Masha Mungode
@habubakarsala175
@habubakarsala175 2 года назад
gaskiya wanna bai ma kamata akawociba
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 2 года назад
Aa yana dakyau ayi wanan program ta haka suke gane gaskiya dole sai mutum yayi haquri yaji sa6on ze iya gyarawa idan baa tattaunawar ta yaya zaka yi gyara, baka sauraren lecture Dr Zakir Naik data Ahmed Deedat ne, Dr Zakir Naik yace kowa ye masa tambaya ko wace ire ce zai bada ansa ko wana irin criticised he will take it yace da kuruciya ajikinsa ze daure, idan baza aji sa6o ba to ze musu tasiri a zuciya da mutanensu masu taso kuma baza a iya Daawa ba kenan
@mejamaaonlinetv
@mejamaaonlinetv 2 года назад
Aa ana kawo irin sune saboda wasi kiristocin basusan hakikanin musuluci bane toh ta hanyar tattaunawa wasu suke fahimtar muslunci kuma su karbe shi
@habubakarsala175
@habubakarsala175 2 года назад
@@mejamaaonlinetv masha allah nayarda kuma nagamsu
@laminuhassanlaminuhassan2772
@laminuhassanlaminuhassan2772 2 года назад
Pastor bakabamu huja kodai a bebul ba hikuma yabaka huja a bebul
@mejamaaonlinetv
@mejamaaonlinetv 2 года назад
Kucigaba da bibiyan mu in sha Allah zamu xomuku da muqabalar in sun samu dai daito akan ranar da za'ayita
@attahalhmallam5793
@attahalhmallam5793 2 года назад
Yaushe zaai debate dun Nan pls???
@habubakarsala175
@habubakarsala175 2 года назад
dan allah katambayeci yanxu ci bacida zunifi kena
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 2 года назад
Kyaleshi kowa suna na nufin Jesus ya kwashe musu zunubi. kowa yayi tsiyarsa yasha kenan, yayi major etc ko a duniya mutum ye lefi sai an hukunta shi, bare a lahira, bazeyuwu ba ace mutum yayi lefi anan duniya ace zaa hukunta babansa ba ko ace shugabanku kasarku ko Mallaminka ya kwashe maka zunubanka kayi abinda kaga dama, ba me yafe zunubai sai Allah sai kuma mutum daka cuta ka nemishi gafara in ya yafe maka an kashe rigimar
@muhammadharunaadamu9992
@muhammadharunaadamu9992 2 года назад
Mashaa allah
@jibrinkanta472
@jibrinkanta472 2 года назад
😂😂😂😂😂
@harunaharuna5940
@harunaharuna5940 2 года назад
Indai har Annabi ya zama Allah ne sabida ya kasance shi kalmar ne, to me ya hana Annabi Adam ya zama Allah, sabida shima ai kalmar Allah ne? Sannan indai haifar Annabi Isa ba tare da mahaifi bane yasa kasa ba zata dauke shi ba, to me yasa kasa ta dauki Annabi Adam duk dac cewa shi baida Uwa baida Uba? Indai har abinda fasto ya fada shine dalilin sa, to kenan kamata yayi Annabi Adam ya zama Allah na farko kafin zuwan Annabi Isa.
@mustysalisu
@mustysalisu Год назад
Haka yaki Dan uwa
@abdullahisalih8271
@abdullahisalih8271 2 года назад
when is the debate?
@mejamaaonlinetv
@mejamaaonlinetv 2 года назад
Nan kusa in sha Allah
@abdullahiumarmuhammad3135
@abdullahiumarmuhammad3135 2 года назад
@@mejamaaonlinetv you guys are welcome and love to come back soon
@abdullahiumarmuhammad3135
@abdullahiumarmuhammad3135 2 года назад
@@mejamaaonlinetv you one a bit and will have it done soon after that I will works in kungani kungani I think we can get it
@abdallasaidou736
@abdallasaidou736 5 месяцев назад
dan riya ba ta cika ba kamar yadda annabcin Issa yake cewa: zai mutu kuma a tashe shi a raye 😯. to gaya mani menene mahimmancin yin riya? Ko don yaudarar Yahudawa ne? Ina adawar Alkur'ani a kan bishara bisa ga...? A takaice: To ga Yahudawa Issa ne suka kashe 😭? Ko dai riya ne 😂? Kuma me yasa a shekara ta 610, a bayyanar alqur'ani 🤮 Allah ya bayyana haka?? To kabarin Issa dake cikin Isra'ila ba kabarin Issa bane? amma kabari na karya 🤣? Abin ban mamaki
@aminatoumalam3758
@aminatoumalam3758 2 года назад
Esque après samore les pêches son finis si non aqoi a servi sa mort
@sarkihachimou6093
@sarkihachimou6093 2 года назад
Yau.sheneza.ayi.makabalar
@mejamaaonlinetv
@mejamaaonlinetv 2 года назад
In sha Allah Zamu Sanar Daku Bayan Mugama tsayar da matsaya... Kucigaba da bibiyammu
@saminuabubakar3480
@saminuabubakar3480 2 года назад
Masha Allah
@TSOHONKUNDITV
@TSOHONKUNDITV 2 года назад
Masha Allah
Далее
Whoa
01:00
Просмотров 31 млн
Only I get to bully my sister 😤
00:27
Просмотров 27 млн
拉了好大一坨#斗罗大陆#唐三小舞#小丑
00:11
ZAZZAFAR MUQABALA DAN ANTY DA SHEKH AMINU UNDER 17
4:36:13
Whoa
01:00
Просмотров 31 млн