Wannan matar data sace kudin gyara wutar nigeria ta gudu ubangiji Allah yasaka mana da ita Allah yasa tayi mutuwar kaskanci ya ubagiji Allah ka wulakantata kafin tabar gidan duniya.ameen ya hayyu ya qayyum.
Abin dariya Muhammadu buhari yakasa ba da amsa akan mgnr tsaro sai kame kame yakeyi yakasa bada amsa innalillahi wa'inna ilaihi raju'un dan Allah kuji abin kunya da shugaban Nigeria yayi wani irin shugaba ne wannan yanuna baima san me yayi a mulkinsa ba ya tabbata hoto ne kawai😭😭
Sai da ka tabbata ka cuci Al ummar Nigeria, gashi mulki kuma yazo karshe, saboda tsabar munafurci, wai yanzu kakeda ta cewa, dukkan tsawon shekaru nan kaki tattaunawa da kowa, amma yanzu tunda zaka dawo cikin Al ummar Nigeria,to bari kasamu yaudarar da zaka shirya musu, to albishirinka Al ummar Nigeria sungama ganoka, shugaban munafukai, inshallah sai ka girbi abinda kashuka ,wawa.
Hakika BUHARI yaci amanar Al ummar Nigeria, kuma Allah bazai barshiba, Yana daga cikin mayaudaran da tarihi bazai manta dasu ba, Allah kasa muyi kyakykyawan karshe Ameen.
Duj wasu alamomi na munafunchi matsiyachi ka hadasu , ka zaluncemu Allah ya isa, buhari ja sani wallahi saika wula kanta daga nan duni har like tsohon banza
Allah sarki Baba Ina maka fatan Alkhairi amma fa Baba shi mulki nauyi ne! Manzon Allah yace:” shugabanci Hasara ne da Ladama a gobe Alkiyama fa duk wanda ya I son ranshi wajen zartar dashi! Ni shawara ta anan Baba ya zama wajibi akan ka ka rinka bibiyar meke farina a kasar nan tun daga wainda ka Nada har zuwa Talakawa shin wainda ka Nada ya suke tafiyar tar da Nauyin da aka daura musu? Su kuma Talakawa mene ne damuwar su da bukatun su? Kuma shin ya za ayi bukatun su a biya musu har yazo gare su? Domin kai Allah zai tambaya akan duk wanda yake akar kashin ka Allah ba ruwan shi wai ai ka Nada shuwagabanni da su da kai kowa sai Allah ya tambaye su akan amanar Da kuka dauka! A lokacin da kake neman shugabancin kasar nan cewa kayi zaka gyera kasar akan duk yanayin da take ciki ! Bakayi irin wannan bayanin da kayi ba a baya kafin ka zama shugaba! Nidai fata na shine Allah ya kawo mana shuwagabanni masu fada da cikawa. Amma abinda ya baiyana akan Mullins ka shine: 1- rashin bibiyar aiki da manufofi na cigaban kasa da yadda ake zartar su. 2- da kuma Alfarma da tayi yawa akan wannan mulkin ta yadda kowa yana abinda yaga dama. 3- rashin damuwa da daukar mataki mai tsauri gama da masu tayar da kayar baya da ha’intar kasa da rashawa da cin Hanci babu wani mataki mai tsauri da ake dauka akan su shi yasa ga kasar nan kowa yaga dama yayi abinda yake so! Abin takaici kenan
Ban taba ganin shirmen Interview kamar wannan, daga kan shugaban hasar har zuwa masu gabatawar sunyi surutun bana ne. Buhari duk tambayar da akai mai baya bada amsa sai ya fara zancen "gangar mai". Ya maimaita zancen yafi sau biyar a Ina zaman su. Suma yan jaridar nan basu yi aikin su ba. Tsoro ya hanasu yin tambayoyin da ya kamata suyi. Ku bada missalai abubuwan da gwamnatin ta kasa amma kun kasa sai shirmen banza kuke tambaya. Mai isa baku yi mashi zancen mutanen da aka sace a jirgin kasa ba. Me isa baku yi mashi zancen tashin dollar ba. Ko da yace yanzu ana noma, me isa baku fada mashi kudin buhun shikafa nawa ne kafin ya hau Mulki Zuwa yanzu. Gaskiya masu gabatar da shirin nan baku san aikin ku ba sam. Da ace yan kudu ne sukayi interview nan da sun fi tambayar abun da yakamata. Allah ya kyauta.
Allah ka rabamu da wawan shugaba,mara basira ya Allah, Allah ka saka Mana da shugaba me Ilimi me adalci!!Shekara bakwai sai yanzu za ka zauna da mutane,too late!!buhari bai ma san ma me ya ke faruwa a Nigeria ba,kaito na, Allah sarki Yan Nigeria mun Sha wahalan banza..a cikin alkawari Wanda kayi wa Yan Nigeria wanne ka cika??Har abada Yan Nigeria ba za su manta irin yunwa,talauci,masifa kidnapping,kashe kashe, rashin tsaro,da su ka shiga a zamaninki saboda sakarcinka da shashancinka, Allah ya Issa..A matsayinka shugaba ya kamata a Rika bincike da kanka,ka tabattar kowa Yana aikinsa,sa'anan duk Wanda yayi laifi lalle ka tabattar an hukunta shi,Amma kayi shiru ka bari kowa Yana yin abun da ya ga dama,haka a ke shugabanci???
Gaskiya, Grema ban san shekarunka ba bare na Mahaifanka ba. Shekaru kona Bayahude ana girmama su. Shugaban Kasa, Buhari yana jerin Kakanni ne ga mafi yawan Yan'Nigeria, Uba ga wasu kuma Yaya ga masu 60 zuwa sama irinmu. Nidai tarbiyyata da addinina ya hanani zagi. Ga sha'anin Mulki Kasa kuma kamar Nigeria, Gen Buhari ya kokarta sosai amma a nazari na hankali da laakari da lalacewarmu da kuma halayar al'ummar Kasa. Bayanan da yawa amma a dunkule kusan duka yan'kasa basu fitarwa kasar da yan'kasa hakkinsu. Limamai, Sarakuna, 'Yankasuwa , Mata a gida kowa shugaban Kasa. Ka gane fa, mafi yawan masifu kiransu Yan'Nigeria suka yi kuma saidai mu koma ga Allah mu tuba kuma mu chanja halayya. Shugaba Buhari da ake zagi da yasan haka Kasar da Al'ummar suka lalace da fa bazai nemi Shugabanci ba. Allah ya dai ya taimaki Nigeria da al'umma su koma tsoronsa. Allah kuma ya taimakemu da chanja duk halayen mu na Allah wadai tuñ daga cikin gidajenmu har waje don shi tausaya mana.
Nidai abunda na fahimta a wanna hirar shine kudin gangar mai amma inba itaba babu abunda shugaba buhari yabada amsa gamshash shiya wanna shine musalin da anna yabawa aba xar akan mulki allah yabamu shugaba nagari amma wanna ko kadan baisan kalmar shugabanci da Kuma aikinsa
Gaskiya munshiga jarabawa Allah muntuba muna masu maida Al amari garika ya Allah kaine zaka fidda mu halin da nigeria take ciki Amma wallahi shugaba munji ajikin mu.
Hahaha Wlh PMB Daban ne hirar nan tayimin dadi akwai wasa da maida magana cikin zance tare da suka hakika Getso Yasan aikinsa Allah yabamu Shuwagabanni Nagari Amin.... Anma PMB da alamu bai gane harkan nan ba kam shidai Yabar mawasu kasar suna Wasan Su kawai....
Wallahi buhari bai amsa tambaya koh guda ba. Kuma daga gani maganar gangar man fetur haddaceta yayi. Ni da ninayi masa tambayoyi da sai hawan jinjnshi ya tashi saboda baxai iya magana bah
Buhari nan kamar anyimar wonkin kwakwalwa. Saboda duk maganganun sa tun 2015 su yake maimaita wa kamar recording. Kota kota baisan abunda qasar take ciki ba. Allah ya keuta
Assalamu alekum Mai girma shugaban kasa baya amsa tambayoyin da akaimashi tambaya kan kudadin da aka karbu a hannun barayin gwamnati. Bashi da gwamnati ke amsuwa,kuma yace Yan ta'adda sun Hana noma can kuma yace kowa yayi noma ko jikinshi ya fadamashi,to ya tifka da warwara? Kuma shugaban kasa ya manta nawane farashin taki daga gwamnati?
Ahmad getso da Kai da Dan uwanka danjarida Allah yasaka muku da mafificin alheri kunyi tambayoyi masu fa ida Amma kodaya baba bai amsaba,yanata kwana.dan haka yarage wa talakawan negeria da susan irin hisabinda zasuyiwa wannan gwamnatin APC a'zaban shekarar dubu biyu da ashirin da uku 2023 🙏
Wannan me gabatarwa ya kasa ya fada masa gaskiya. Rashin tsaro, tsadar yaruwa, karayar darajar naira, yajin aikin malamai, da sauransu. Wannan shugaba marar ilimi wanda be san halinda mutanensa suke ciki ba. Allah kada ka maimaita mana shugaba irin wannan.
To ai tsufa a harakar shuwagabanci ba laifi bane, tunda kasanawace aduni tsofaffin sune suke mulki don haka tsufa bamatsala bane, Asamu maijin tsoron Allah shine kawai, kuma duk yan Nigeria sugayra halinsu sukom ga Allah
Ya Allah! Buhari bai san abubuwan da ke faruwa a cikin mulkinsa. Kuma bai san amsoshi na tambayoyin da aka yi masa. Wannan bawa Allah, mutane sun kokarta, sun tabbatar da cewa an ba shi rikon amana. Amma duk ya zubar da amana. Toh fa, Allah ya isa. Mu bar ka da Allah, ranan tashin Alkiyama, kai da mahallicinka. Jama'a, mutanen Najeriya, har dai mutanen Arewa. Ga ku ga Buhari. Ya kasa gyara muku kasa. Kada ku yi kure ku yi zabe akan Addinni ko kuma kabilanci. Wallahi wahala ne za mu cigaba da sha kawai. Ku zabi wanda ya iya aiki, da wanda yake tsoron Allah. Tinubu, barawo ne, kuma gwanatin Amurka sun bada cikkaken rahoto akan cewa babban da kwaya ne mai sai da kwaya. Har yau, ana nemansa a kasar Amurka. Atiku, dan Kasuwa ne. Za ya maida dukan mu gaba daya bayinsa. Da shi da abokansa yan kasuwa, za su tabattar da cewa tallaka ya yi wahala. Obasanjo ya fada muna labarin yawan kudin da Atiku ya sata, kuma 'yan majalisar Amurka sun ba da rahoto na billiyoyin dollar $$ wanda Atiku ya sata. Wadanda suka kewaye shi kuma, yawancinsu barayi ne. Ga shi kuma ya tsufa kamar Buhari. Ina rokon ku, ku zabi Peter Obi da Datti-Baba Ahmed na Jam'iyyar Labour Party. Wadannan mutane, ba barayi ba ne. Kafin duk su fara siyasa, Allah ya albarkacesu da kudi na halal. Kowanensu, matashi ne, kuma ga su da cikkakken ilmi na addinni da na Boko. Saboda Allah, da manzanin Allah, ku zabe su. Ni Bayarbe ne, amma duka albarkan da Allah ya yi min, a nan Arewa na samu. Ina bala'in kishin Arewa da kuma 'Yan Arewa sossai. Ku shiga Jami'yyar Labour Party kuma ku tabbatar da sun ci zabe, kuma ku tabbatar da ku nemi hakin ku wajensu. Allah ya sa dukanmu mu dace. Wassalam.
Insha Allah, i will like to watch the whole this talks, But from what i observed i learnt that this man is completely not deserved to became the leader of even 2 group of people talkless of Nigeria as a nation. Following the first minutes of the talks, all he's words depicted that he lack leadership skills at all. Kawae dai wallahi ƴan Nigeria Allah dai ya Jarrabe Mu. However, wallahi we have nothing right now rather than to repent and keep repenting. Lots of Sinful acts was made by Nigerians, during he's campaigns for the presidency, without noticed now we're reaping what we sawed. Allah Mungode. I will also like to have a question, wai dama "Yankin Borno" ne kaɗai Nigeria? Mai wakiltar Nigeria as Nation, which include "Yankin Borno" within it, at max the whole Borno state won't take more than 10% portion of this Nigeria, but here is our President in a Public speaking like this depending he's governance to whole 100% portions of the country for only that 10%.😂😂🤣 A country which has 36 states within it, but from the first 10-15mins out of whole 45:52mins of he's talks, he only talked about some part of single state (Borno), and only testified the good governance of Borno State governance. A president of a Nation whom a simple question was been posted to and end replied with "Ba Nigeria din kenan ba". 🤔😳 Tap,🤔 Allah Muna Tuba🤲, Ka yafe Mana. Allah ya Gyara Lamura su Gyaru.
What do you expect him to say, is it not the Nigerian factor ? It is democracy not Military regime. The issue of security is collective responsibity not the Head alone. The Ministers, National Assembly members, Governors, the so- call Traditional and Community leaders as well as all the Citizentry must give input. Ofcourse, Borno must be repeated , repeated and repeated because the Governor and people did their Best as their Citizentry obligations. Try to understand, the insecurity in the North west is like caused by the people within and almost nobody care to address the fueling fluid the stage we found ourselves. Our Mallams and ignorant individuals only do talks no action. Do you believe FG must be guided by the affected State Govts and Citizens before it can achieve any serious return to peace. It is after all, the saying, what the people call is what they see. Generally, if people worship corruption, insecurity tendencies and laziness we will remain for a longer time. Dialoque if you believe in peace and security is material and desirable especially in the so call borrowed democracy. Buhari only said he did his part and others failed or refused though he doughed the Q of forgiving Dariye and the Taraba man. That was also a deep Nigerian factor
@@ahmedibrahim3708 I didn't tried to directed all these to him alone, that's why throughout my written i had been mentioned that we made 'lots of Sinful acts' and we need to repent and keeps repenting. I knew that solutions to issues like that are far beyond his power alone its a polylemma kind. Zamani ne wannan wanda ke cike da mutane masu son Zuciya matuƙa. But to be sincere with other, you knew that Buhari didn't deserved to be a leader at all !!!
Hahhaha sai baba ni wlh nakasa fahimtar Mai yake cewa Kai Nigeria sai addua wai ayabawa gwamnanatinsa tayaya Kai Allah yakyauta mudai muta addua Allah kawo mana sassauci
Me ke damun shugaba buhari ne wllhy yakasa amsa duk tambayar da akayi mishi sai kame kame kawai gskya akwai matsala ynx de kowa yaji yagani ba abinda wani xai fada mana ya ya tabbata poster ne?