Assalamu'Alaikum, Dua: "Alif-Lam-Min." Nobody knows it's meaning except Allaah. May the secret of your success be hidden to your enemies just like the words above. May Allah fill your homes with joy, peace, contentment and passion. Protect you with His Light & shield you with His Love, amin. Juma'a at Mubarak
Allah ubangiji yasakamaka da alkhairi kuyasa ka shugabanci najeria in alkhairine agareka kumana maka adduar hakan akoda yaushe allah yakarekeka yakarama lafiya dan alfarmar annabi muhammad sallallahu alaihi wassalam
slm gaskiya ne meje Allah yabamu ikon gyara halayanmu Allah ya baka mullki najeriya mubayanka muna fatan dubu biyu da ashirrin da bakwai takaran shugabanci kasarmu najeriya Allah ya temaki kisarmu najeriya inama meje fatan alheree
Washi me ganga Wato kudinda ake dawo dashi Wanda ake cewa Abacha ne ya sace karyane? In hakane kyauta suke bawa Nigeria Saboda su batawa Abacha suna ? Kokuma asusun daya zuba kudin basu gane ba Nigeria ya ajiyewa ba sunan iyalansa bane?
Wannan soki burutsun naka bazai baka farin jini wajen Yan Nigeria ba Saboda sunsan karya kake kare megidan ka kake Ahakan zamu zabeka shugaban kasa ? Kiri kiri kana kare me lefi saboda uban gidanka ne?
@@libyanmovement7075wauta da sakarci yakare kan wanda turawa suke dawoda abinda ya sata lokacin da yake rike da amanar kasarsa yakai musu suka boye masa bayan rusuwarsa suke dawo dashi Amma kidahumai balidai suke karyatawa bayan abin kiri kiri afili andawo da kudi anfada kowa yaji Allah ya kiyaye