🔴 𝗠𝘂 𝗗𝘂𝗯𝗮 𝗠𝘂 𝗚𝗮𝗻𝗶 | vendredi 12 juillet 2024 : #DÉCRYPTAGE ✅️ Prison Break à Koutoukallé : Le Déroulement des Faits. ✅️ tébaram-takanamatt : 48H Sous un Déluge de Feu et un Bilan Effroyablement Grave ! #mudubamugani #freebazoum
Mai dalili Allah ya saka maka da alheri Amin ya allah Allah ya jikansu darahama Amin ya allah ❤ Allah ya kawo mana kar cen mulkin cani Nijar Amin ya allah
Allah de ya jikansu kai da kake magana bisa kasa kan sojoji guda 7 ne mukaga sunrasa ransu Allah jikansu kakoma milkin tarayya kaga nawa sukarasa ransu amma baku fitoba kuka fadi sabida kuna diyan tarayya seyanzune zaku fitowa kuyita maga mu muna goyon bayan thani Allah yakama michi kuma wanga sojojin Allah jikansu da rahama muna musu fatan alheri Allah yasa aljannace makomasu
Bakinka baya fadin Alheri sai shairi dan neman bata tafiya dan saboda taranya kana batawa kanka lokacine ko shekara nawa zakayi yan Niger bazasu sake biyar ku ba
يقول النبي صلى الله عليه وسلم ،من كان يؤمن بالله واليوم الآخر فليقل الخير أو ليصمت ) kay me yassa baba gayin allkayri kowa yasan ka kay muna fukine Allah ya trine kaka allbarka
@@ArmiAtto-hf1ho ai wasu mutane Armi azzalumai ne akan abun da suke samu sun yarda akashe kowa kasar idan har matan su da karuwan su zasu ragu a duniyar da ko iyayen su ba su damu da su ba wallahi Allah dai ya kyauta
Kai dan allah muyima ƙasar mu adu'a yafi alkairi ko munce ba musun tchini bama iya sabke shi dan ba mu muka ɗorashi allan da ya bashi mulkin shine kawai zai iya sauke shi
Kai jama'a dan allah muzan yima kanmu tunani bai kamata ba to kai mai dalili kaida baka son kasar miye naka na yima mutane ƙorafi dan allah miyasa baza mu hada kaiba mu yima kasar mu adu'a da shuga banin mu matsa larka tayi yawa
Dukanku masu neman rusa wanan tafiyar diyan wahalla ne Shi mai dalili girman titine ba uba gareshiba, zai Iya zubarwa dakowa mutunci sabida bashida famille dan mace ne, har wasu kecewa wai gaskiya ce yake fadi À mulkinsu sada aka kashe sojoji wajan plus de 70 soldats danmi baifito yayi maganaba a lokacin dan shegiya marar daraja
@@Hamzaali-s9u daman ba uban bane wallahi idan har kaji dadi Mu baza mu zagi uban wani ba duk tsiyar da zai yi Domin kowa duk abunda kayyi wallahi Sai an maka Wata kil ma ana nan na maka shi yasa allah dai ya shirya mu
@@Hamzaali-s9u gaskiya ko wace irice gaskiya dai sunan ta ko ba alkairi bane Kuma da abun baya faruwa Sai kuce baya son Zaman lafiya Kuma Wanda Aka kashewa uba ko dan sa idan Kace yayi shiru to kasan baka masa adalci ba