Shi fa Tinibu Bada Constitution yake amfani da ita Malam mulkin kama karya akeyi a Nigeria, lokacinda Tinubu yacire subsidy wata doka tabashi Daman haka?? Lokacinda Tinubu ya sa aje ayake yan'uwa musulmi Nijar wace doka tabashi Daman haka, Sabidahaka Mallam halinda muke cikin yanzu, Allah kadai zai iya fishemu, Allah yasa mudace🤲🤲🤲.
Wallahi Mlm akai laku laku to sai de Allah ya kiyaye amma abinda a kasa hannu a wayance, ba wani zancen mutane su kwantar da hankali, fargaba fa baza ta qareba tunda de ansa hannun sai de addu'a da jajarcewar rashin yadda
Allah SWT Ya isammuna ga makwadaitan malaman da suka yaudari Yan-Arewa da muslim-muslim ticket.Dagangan sunki su je su sami Tinibu su gaya mai gaskiya.Suda Allah.