Sahihin hankali shine mai fahimtar karatu ,wannan hadith yana girmama sayyadi Ali radiyallahu anhu ,ga misali .Allah ya kirashi da cewa masu imani ,sannan kuma angirmamashi da ya wuce yaja sallah ,kuma yazama sanadin saukar ayah ,wannan a takaice knn ,amma masu kafirci ko munafacci ko jahilci ko son zcy bazasu gane ba ,kuma anyi sabani mai yasa baidauki bangaren Abdurrahaman ba ,tunda ruwaya taxo ko shine ???,Abduljabbar Allah ya isa ,Allah ya shiryeke idan zaishiryu ,inkuma angaddaramaka wuta Allah katsaremana imanunmu ,
yanzu kai idan nace ubanka yataba shan giya ko yataba yin zina ko yataba yin kafirce amma gada baya yatuba.kuma alhali wannan labarin da nabayar qaryane.to Yaya zakaji aranka.dan wallahi wannan hadisin qaryane anqirqireshine don abata sayyidi علي رضي الله عنه wannan ko Kaji ance annabi yafadi wannan hadisin.idan annabine yafada to kawomana lafazin annabi akan wannan hadisin.to saura kuma kace mini dan shi.a domin Ku babu Wanda zai kare gidan annabi sai kunce masa dan shi.a. saboda yahudawa sun riga sun juye tunaninku da hadisai na qarya. ai ko bakomai yanada kyau idan Kaji anfadi wata magana akan iyalan gidan annabi Wanda ba Allah ne yafadi haka acikin alqur.ani Kaji zuciyarka tabuga.
yanzu ke zakiji dadi.idan nace ada ubanki yataba shan giya ko yataba yin zina.ko kafirine.kafin ya tuba.kuma yakasance wannan labarin danabayar yazama qaryane.to Yaya zakiji aranki.wannan hadisin qaryane qirqiranshi akayi don abata sayyidi علي رضي الله عنه don haka wallahi ki iya bakinki.