Masha Allah, Amma dai d ta koma gida ta nemi gafaran mahainta ta Kuma yi yadda yakeso tayi aure d sai a kyautatawa yafi akan Wanda takeyi yanzu . Y Allah ka kara shiryar d mu, iyalanmu , zuriyanmu d yanuwa musulmai Ameen
Aminu jetau allah yasakamaka da alkhairi ai indai dagaskene bashir baikyautamanaba mu musulmai duk yammata musulmai basu isa yaduba wacce yakeso yaauraba sai yar kirista dabamuji dadin hakaba
Makaryatan Banza basuda ilimi suce zasuyiwa addininmu karya Wai a alqur'ani ance a kashe a ta Ina? Aminu abinda ka fada Gsky ne mlm man mu na arewa yanzu sun koma raddi kawai gungiyanci kawai ake ba addini ba in kanaso kaji karatu saidai ka kunna tsohon kasent😢
Oh my god to su hisba basuga kuloliba ne a,motar ai kulolin Abincin,ne shi ya sama da zata Gudu dan kar abinccin ya lalace fa sau ran bayani kuma A barwa allah mai kowa mai komai yana nan a madakata
To ita Aisha humaira a ina ta samo wannan kudin Wanda babantama yaki karba shine tarasa yadda zatayi da kudin shine ta kaiwa marayu humaira Allah ya shirya Kuma kije kishirya da iyayenki
Bazasu sauke hakkin matansu da Allah ya daura musu ba sun bar matansu suna ciyar da kansu da yayansu sanan kuce kuna so kuga dai dai baka sauke hakkin Allah da ya daura maka ba har kana tunani miji ne kai a wajen mace majority na maza sun lalace da mutuwar zuciya kamar su sukafi kowa talauci majority matan yanzu suna gidan aure suna ci da kansu wai mijinsu bashi da shi shi namiji ya kasa samu amma matarsa idan ta tafita zata samu sai matanku sun lalace kuzo ku ishemu bayan ku kuka basu kofar lalacewa tun farko shirme kawai
Lallai Arna... Amma ba laifinku bane Bashir ne ya jawo mana da ya rasa wacce zai ce ta birge shi sai ƙazama wacce ko kashi tayi sai dai ta goge bata san tsarki ba
@@ummuabdullaah7823 ni wlh Abinma dariya yaban sai naji banbara kawai namiji da suna hajara Wai kafiri arne me bautawa dan Adam kamarshi ke cewa musilmi arne kai jamaa🤣